Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya umarci ministocin gwamnatinsa da suke da shaawar tsayawa takar to su sauka daga kan mukaminsu kafin nan da ranar Litinin. Ministan yada labarai da al’adu,
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya umarci ministocin gwamnatinsa da suke da shaawar tsayawa takar to su sauka daga kan mukaminsu kafin nan da ranar Litinin. Ministan yada labarai da al’adu,
Tsohon danmajalisar wakilai ta tarayya kuma shugaban yakin neman zaben, Bola Ahmad Tinubu, Abdulmumin Jibrin Kofa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC. Jibrin ya sanar da ficewarsa ne cikin
Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guitteres na ziyarar aiki a Maiduguri babban birnin jihar Borno. Babban sakataren na ziyartar jihar ne domin duba halin da yan gudun hijirar da rikicin
Wasu yan bindiga da ba asan ko su waye ba sun kai hari kan wata motar dakon kudi a jihar Imo. Rundunar yan sandan jihar ce ta tabbatar da faruwar
Jami’an yan sanda sun samu nasarar kama masu safara da sayar da makamai a jihar Filato dama wasu sassan kasarnan. An kama mutanen tare da bindiga kirar AK-47 guda hamsin
Gwamnan jihar Kogi kuma mai neman jam’iyar APC ta tsayar da shi takarar shugaban kasa ya ce baya tsoron tsayawa takara da tsohon shugaban kasa, Gudluck Jonathan dama duk wani
Mutane da yawansu ya tasamma 100 ne suka mutu a wata gobara da ta tashi a wasu haramtattun matatun mai biyu dake kusa da juna a jihar Imo dake yankin
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja ta kori,Yakubu Dogara daga kan kujerarsa inda ta ayyana kujerar a matsayin wacce babu kowa akai. Dogara wanda yake wakiltar kananan hukumomin Dass/Bogoro a
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya bayar da tallafi naira miliyan 18 ga iyalan mutane 9 da suka mutu a harin da aka kai kan jirgin kasar da ya
Tsohon shugaban jam’iyar APC na riko Mai Mala Buni da kuma ministan sufuri Rotimi Amaechi sun ziyarci shugaban jam’iyar APC na kasa Abdullahi Adamu a gidansa dake birnin Keffi a
Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama wani matashi da yayi safarar ganyen tabar wiwi daga jihar Edo zuwa jihare. Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar,
An gudanar da jana’izar mutane 26 da suka mutu a sanadiyar hatsarin kwale-kwale a karamar hukumar Shagari ta jihar Sokoto. Mummunan hatsarin Ya faru ne a kauyen Dadin Mahe dake
Rundunar sojan Najeriya ta samu nasarar kama wasu mutane da suka kware wajen aikata sojan gona a jihohin Lagos da Ogun. A cikin wata sanarwa da rundunar ta fitar ta
Jam’iyun PDM da ADC sun hade da jam’iyar NNPP a jihar Niger. Hakan na zuwa ne biyo bayan hukuncin da kotun koli ta yanke da ya tabbatar da ikon da
Shugaban majalisar dattawa sanata, Ahmad Lawan ya roki yan Najeriya da su sake bawa jam’iyar APC dama a zabe mai zuwa. Ya fadi haka ne a wurin taron jin ra’ayin
Ministan harkokin sufuri, Rotimi Amaechi ya sanar da aniyarsa ta shiga takarar shugaban kasa a zaben 2023. Kawo yanzu dai Amaechi ne mutum na farko cikin masu rike da mukami