Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya gana da yan kwamitin amintattu na jam’iyar PDP a birnin tarayya Abuja. Ganawar tasa bata rasa nasaba da bukatar da yake da ita
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya gana da yan kwamitin amintattu na jam’iyar PDP a birnin tarayya Abuja. Ganawar tasa bata rasa nasaba da bukatar da yake da ita
Yan bindiga da suka kai hari kan jirgin kasar da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna sun sako shugaban Bankin Manoma, Alwan Hassan. Maharan sun sako shi ne bayan da
Tsohon gwamnan jihar Lagos kuma mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya ziyarci Sheikh Dahiru Usman Bauchi a Kaduna. Ziyarar tasa dai bata rasa nasaba
Rundunar sojan Najeriya ta sanar da gano jirgin samanta da ya bace watanni 11 da suka wuce lokacin da yake kai wa dakarun sojan kasa dauki. A watan Maris na
Shugaban kasa, Muhammad Buhari, Ya gana da shugabane kasar Ghana, Akuffo Addoa fadar Aso Rock da yammacin ranar Asabar. Ganawar ta su ne na zuwa kwanaki kadan bayan da shugaban
Karamin ministan man fetur, Timipre Sylva, da shugaban kamfanin NNPC, Mele Kyari sun ziyarci wani wuri da aka fasa bututun mai a jihar Delta. A yayin ziyarar sun bayyana kaduwarsu
An sanar da sunayen malaman da za su jagorancin sallah a masallacin harami a lokacin azumin watan Ramada. Malam da su ne za su jagoranci salllolin Taraweeh da kuma Tahajjud
Manyan malamai ne daga sassa daban-daban na Najeriya suka halarci bikin bude wani katafaren masallaci a garin Sokoto. Taron ya gudana ne karkashin jagorancin mai alfarma sarkin musulmi, Muhammad Saad
Da maraicen yau ne shugaban kasa, Muhammad Buhari ya dawo Najeriya bayan hutun da yayi a birnin London.
Alamu na nuni da cewa, Bello El-Rufai É—a ga gwamnan jihar Kaduna,Mallam Nasiru El-Rufai ya shirya fitowa takarar majalisar wakilai ta tarayya. Bello na son ya wakilci al’ummar Kaduna North
Hukumar EFCC dake yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati ta kama tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano a filin jirgin saman Murtala Muhammad dake Lagos. An kama
A cigaba da kokarin da Bola Ahmad Tinubu yake na ganin ya lashe tikitin takarar shugaban kasa a jam’iyar APC dama lashe babban zaben kasa na shekarar 2023 a ranar
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya gana da shugaban jami’iyar APC na kasa, Mai Mala Buni a birnin London. Buni da ministan ilimi,Mallam Adamu Adamu sun ziyarci Buhari wanda yake ganin
Shugaban kasar Ukraine, Volodymyr Zelensky ya ziyarci sojojin da suka jikkata a yakin da kasarsa ke fafatawa da kasar Russia. A ziyarar da ya kai wa sojojin a asibitin da