Tinubu Ya ziyarci Dahiru Bauchi a Kaduna

Tsohon gwamnan jihar Lagos kuma mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya ziyarci Sheikh Dahiru Usman Bauchi a Kaduna.

Ziyarar tasa dai bata rasa nasaba da neman tabarraki a cigaba da shirye-shiryen da yake na takarar shugaban kasa a zaben 2023.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]