An fitar da sunayen limaman da za su jagorancin sallar Taraweeh da Tahajjud a Masallacin Harami

An sanar da sunayen malaman da za su jagorancin sallah a masallacin harami a lokacin azumin watan Ramada.

Malam da su ne za su jagoranci salllolin Taraweeh da kuma Tahajjud sun hada da:

  1. Sheikh Abdullah Awad Aljuhany
  2. Sheikh Abdur Rahman Al Sudais
  3. Sheikh Saud Al Shuraim
  4. Sheikh Maher Almuaiqly
  5. Sheikh Sheikh Yasir Al Dawsary
  6. Sheikh Bandar Baleelah

More News

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...