Maniyatta sun hallara birnin Makka | Labarai

Manyan motocin safa-safa ne su ka kawo maniyatan babban masalacin birnin mai tsarki inda suka fara da Dawafi, sai dai mutane dubu shida ne aka amince su yi dawafin a lokaci guda, sai bayan sun kammala sannan wasu su shiga.
Wannan dai shi ne karo na biyu ana gudanar da aikin hajjin tun bayan barkewar annobar ta Corona ko COVID-19. A bana mutane dubu sittin ne kacal wadanda aka yi wa rigakafin cutar mahukuntan Saudiyya suka amince su gudanar da aikin a maimakon sama da miliyan biyu da ke gudanar da aikin a baya.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]