A yanzu dai za iya cewa ta faru ta kare kan batun waye yake da ikon shugabancin jam’iyar APC bayan da ta tabbata cewa gwamna Mai Mala Buni yayi adabo
A yanzu dai za iya cewa ta faru ta kare kan batun waye yake da ikon shugabancin jam’iyar APC bayan da ta tabbata cewa gwamna Mai Mala Buni yayi adabo
A wani mataki ndake zama riga-kafi kan matasalar yan bindiga dake neman addabar wasu sassan jihar Sokoto gwamnan jihar, Aminu Waziri Tambuwal ya yi wata ganawa da mutanen Sabon Garin
Wata kotun majistire dake zamanta a Nomansland jihar Kano ta tura, Abdulmajid Danbilki Kwamanda ya zuwa gidan yari. Alkalin kotun mai shari’a, Aminu Magashi shi ne ya zartar da hukuncin
Alamu na nuni da cewa wutar rikicin da ta kunno kai a jam’iyar APC na neman zama gobara daga kogi maganinki sai Allah. Biyo bayan sauke shugaban kwamitin riko na
Jami’an tsaro a kasar Russia na cigaba da kama mutanen dake zanga-zangar adawa da yakin da kasar take da Ukraine. A birane da dama dake kasar mutane sun fito kan
Kason farko na yan Najeriya da yaki ya raba da kasar Ukraine sun sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja.
Biyo bayan ware zunzurutun kudi har dalar Amurika miliyan 8.5 da gwamnatin tarayya ta yi domin kwaso yan Najeriya da yakin kasar Ukraine ya shafa yanzu haka kamfanin jirgin Max
A cigaban zaman da take na kada kuri’a kan rahoton kwamitin majalisar dattawa na gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999 an gabatar da kudurin sauyawa wasu kananan hukumomi sunana.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da ranakun da za a gudanar zabukan 2023. Tun da farko dai hukumar ta sanar da cewa za a gudanar
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ziyarci tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a gidansa dake Abeokuta a jihar Ogun. Atiku ya isa gidan Obasanjo da misali karfe 10 na
Wani harin sojan sama da dakarun Najeriya suka kai kan yan bindiga yayi sanadiyar mutuwar yara 7 tare da jikkata wasu biyar bisa kuskure a jamhuriyar Nijar. Gwamnan yankin da
Tsohon babban hafsan sojan kasa na Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya nesanta kansa daga wasu fastocin takarar shugaban kasa dake yawo a gari. Buratai wanda yanzu haka shi ne jakadan
Hukumar dake kula da birnin tarayya Abuja ta wanke almajirar nan mai suna Hadiza Ibrahim daga zargin aikata laifi. Jamian hukumar ne dai suka damke almajirar inda suka same ta
Biyo bayan hukuncin da kotun daukaka kara ta tarayya dake Abuja ta yanke da ya tabbatar da halarcin shugabancin jam’iyar APC a Kano karkashin jagorancin, Abdullahi Abbas uwar jam’iyar ta
Kungiyar MOPPAN ta masu shirya fina-finai karkashin jagorancin,Dr. Ahmad Sarari ta sasanta rikicin da ya barke tsakanin Naziru Sarkin Waka da kuma matan Kannywood. A wasu kalamai da yayi a