Dan gidan El-Rufai na shirin tsayawa takarar majalisar wakilai

Alamu na nuni da cewa, Bello El-Rufai ɗa ga gwamnan jihar Kaduna,Mallam Nasiru El-Rufai ya shirya fitowa takarar majalisar wakilai ta tarayya.

Bello na son ya wakilci al’ummar Kaduna North a majalisar wakilai ta tarayya.

Sama’ila Sulaiman wanda aka fi sani da Farar Aniya shi ne mamba dake wakiltar mazabar a majalisar ta wakilai.

A kwanakin baya dai dan majalisar ya wallafa wani hoto a shafinsa na Twitter dake nuna shi dauke da katin jam’iyar PDP abin da ya sa ake ganin kamar yana shirin ficewa ne daga jam’iyar APC.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]