An bude katafaren masallacin Juma’a a Sokoto

Manyan malamai ne daga sassa daban-daban na Najeriya suka halarci bikin bude wani katafaren masallaci a garin Sokoto.

Taron ya gudana ne karkashin jagorancin mai alfarma sarkin musulmi, Muhammad Saad Abubakar.

Wata cibiyar addinin musulunci ce ta samar da masallacin.

Sheikh Ibrahim Daurawa, Isa Ali Ibrahim Pantami, Dr Mansur Sokoto da Jabir Maihula na daga cikin manyan maluman da suka halarci taron.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]