An bude katafaren masallacin Juma’a a Sokoto

Manyan malamai ne daga sassa daban-daban na Najeriya suka halarci bikin bude wani katafaren masallaci a garin Sokoto.

Taron ya gudana ne karkashin jagorancin mai alfarma sarkin musulmi, Muhammad Saad Abubakar.

Wata cibiyar addinin musulunci ce ta samar da masallacin.

Sheikh Ibrahim Daurawa, Isa Ali Ibrahim Pantami, Dr Mansur Sokoto da Jabir Maihula na daga cikin manyan maluman da suka halarci taron.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]