Rundunar ƴansandan Jihar Sokoto ta sanar da cewa mutum 4 sun rasa rayukansu bayan harin da wasu ’yan bindiga suka kai ƙauyen Maikujera da ke ƙaramar hukumar Rabah. A cewar
Rundunar ƴansandan Jihar Sokoto ta sanar da cewa mutum 4 sun rasa rayukansu bayan harin da wasu ’yan bindiga suka kai ƙauyen Maikujera da ke ƙaramar hukumar Rabah. A cewar
Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 10 da aka yi garkuwa da su bayan sun yi artabu da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne a ƙauyen Badanma da
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Sakkwato ta ce ta daƙile wani hari da ake zargin ‘yan bindiga sun kai ƙauyen Daraye da ke Ƙaramar Hukumar Wamakko. A cewar rundunar, jami’anta sun
Mutanen da basu gaza 18 ne ba aka tabbatar da sun mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan hanyar Sokoto zuwa Yauri a jihar Kebbi a lokacin
Akalla mutane goma ne suka jikkata bayan rikici ya barke tsakanin al’ummomin Chirif Magaji da Chirif Dikko da ke karamar hukumar Rabah a jihar Sokoto kan takaddamar mallakar wata gona.
Yan bindiga sun sake kai hari kan al’ummar kauyen Dan Gulbi dake karamar hukumar Tureta ta jihar Sokoto ƙasa da kwanaki biyu bayan kai makamancin irin harin da ya jawo
Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Illela/Gwadabawa a jihar Sokoto, Isah Ambarura, ya fice daga jam’iyyar APC zuwa ADC. Mataimakin shugaban kwamitin dokoki da harkokin majalisa ya bayyana cewa ya
Gwamnan Jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya bayar da umarnin a biya ma’aikatan jihar albashinsu na watan Maris domin su samu damar gudanar da bikin ƙaramar Sallah cikin sauƙi. Sanarwar da
Shugaban Kasa, Bola Tinubu, ya karbi bakuncin Sultan na Sokoto da Shugaban Majalisar Sarakunan Gargajiya, Alhaji Sa’ad Abubakar III, tare da wasu shugabannin gargajiya da na addini a Fadar Shugaban
Gwamnan Jihar Sokoto State, Ahmed Aliyu, ya bayar da umarnin a fara biyan ma’aikatan jihar albashin watan Fabrairu nan take, sakamakon ƙaratowar watan azumin Ramadana. Sanarwar da ke ɗauke da
Kamfanin watsa lantarki na ƙasa, Transmission Company of Nigeria (TCN), ya sanar da shirin katse wutar lantarki na wucin-gadi a wasu sassan birnin Sokoto domin gudanar da aikin gyara na
Tsohon gwamnan jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya, Muhammadu Attahiru Bafarawa, ya bayyana cewa ba shi da niyyar komawa jam’iyyar APC mai mulkin ƙasa, yana mai jaddada cewa
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti ya ziyarci Nnamdi Kanu shugaban kungiyar IPOB wanda ke zaman kaso a gidan gyara hali dake jihar Sokoto. A watan da ya gabata ne babbar
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kai farmaki kauyen Chacho dake karamar hukumar, Wurno ta jihar Sokoto inda suka dauke wata amarya da kawayenta yan sa’o’i kadan kafin
Aloy Ejimakor lauyan Nnamdi Kanu ya ce an dauke shugaban kungiyar ta IPOB daga hannun DSS ya zuwa gidan gyaran hali dake jihar Sokoto biyo bayan yanke masa hukuncin kisa
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kebbi ta tabbatar da cewa jami’anta tare da taimakon ‘yan sa kai sun kashe wasu ‘yan bindiga uku da ake zargin Lakurawa ne a wani samame
A wani sabon mataki na yaki da ‘yan ta’adda, sojojin Najeriya sun kaddamar da samame a jihohin Sokoto da Zamfara, karkashin shirin Operation FANSAN YANMA Phase V, inda suka lalata
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Sakkwato ta bayyana cafke wasu mutane da ake zargi da mallakar makamai ba bisa ka’ida ba tare da alaka da ta’addanci. Mai magana da yawun rundunar,
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya kaddamar da wani shiri na musamman don tallafa wa karatun yara mata a duk faɗin jihar, a wani yunƙuri na rage yawan yaran da
Gwamnatin Jihar Sokoto ta sanar da fara biyan mafi ƙarancin albashi na naira 70,000 ga ma’aikatan jihar daga gobe Litinin. Sanarwar ta fito ne daga gwamnan jihar, Ahmad Aliyu, wanda