2023:Amaechi ya sanar da shiga takarar shugaban kasa

Ministan harkokin sufuri, Rotimi Amaechi ya sanar da aniyarsa ta shiga takarar shugaban kasa a zaben 2023.

Kawo yanzu dai Amaechi ne mutum na farko cikin masu rike da mukami a gwamnatin Buhari da ya fito fili ya nuna shaawarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa.

Amaechi ya sanar da bukatarsa ta sa ne a yayin wani babban taron addu’ar godiya ga Allah da yayan jam’iyar APC na jihar Rivers suka shirya a Fatakwal babban birnin jihar.

More News

Tinubu Ya Dawo Abuja Daga Ziyarar Aiki Da Ya Kai  Saudiya da Nezaland

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo Abuja bayan ziyarar aiki da ya kai ƙasashen Saudiya da Nezaland. A ranar 22 ga watan Afrilu ne...

CBN ya dakatar da kudirinsa na sa bankuna su riƙa cajar kwastomominsu

Babban bankin Najeriya ya umarci bankunan da su dakatar da cajin kudaden ajiya har zuwa ranar 30 ga Satumba, 2024.Babban bankin ya bayyana hakan...

Ƴansanda sun kama likitan bogi

Rundunar ‘yan sanda ta Zone 2, Onikan, Legas, ta kama wani likitan jabu mai shekaru 37, kuma ma’aikacin lafiya, tare da zargin amfani da...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...