Wani mai safarar tabar wiwi ya fada hannun yan sanda a Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama wani matashi da yayi safarar ganyen tabar wiwi daga jihar Edo zuwa jihare.

Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar, Abdullahi Haruna Kiyawa shi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar.

Kiyawa ya ce jami’an rundunar na kar ta kwana karkashin jagorancin, CSP Hassan Nasir Jega su ne suka samu nasarar cafke mutumin a Garin Kwanar Dangora dake iyaka da jihar Kaduna, a karamar hukumar Kiru ta jihar.

Ya ce mutumin mai suna Agbor Victor dan shekara 30 ya ce yayi dakon tabar ne da darajarta ta haura miliyan daya domin kai wa wani Alhaji a cikin Kano, wanda tuni ya ranta a nakare

More News

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...