Sakatare Janar na MDD na ziyara a Maiduguri

Shugaban Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guitteres na ziyarar aiki a Maiduguri babban birnin jihar Borno.

Babban sakataren na ziyartar jihar ne domin duba halin da yan gudun hijirar da rikicin Boko Haram ya raba da muhallinsu.

Leave a reply

Loading

Signing-in 3 seconds...

Signing-up 3 seconds...