Dakarun rundunar Operation Hadin Kai dake yaƙi da yan ta’adda a yankin arewa maso gabas sun kama wasu mutane biyu da ake zargin masu leken asirine na mayakan kungiyar Boko
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai dake yaƙi da yan ta’adda a yankin arewa maso gabas sun kama wasu mutane biyu da ake zargin masu leken asirine na mayakan kungiyar Boko
Babban sifetan yan sandan Najeriya, Tunde Disu ya ziyarci mutanen da su ka jikkata a harin bom da aka kai birnin Maiduguri a ranar Litinin. Rundunar ƴan sandan jihar Borno
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci manyan hafsoshin tsaron ƙasar da su gaggauta komawa birnin Maiduguri na jihar Borno, bayan harin bama-bamai da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta kama wasu matasa uku da aka zargi da cin zarafin takardar kuɗin naira. Jami’an hukumar da suka fito
Gwamnatin Tarayya ta amince da gina Layin Dogon Kasa na Birnin Kano da zai lakume kudi Naira tiriliyan daya, wani babban aiki da ake sa ran zai sauya harkar sufuri
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa birnin Maiduguri babban birnin jihar Borno inda zai kaddamar da wasu ayyuka da gwamnan jihar, Babagana Umar Zulum ya aiwatar. Ana sa ran
Rundunar yan sandan jihar Borno, ta ce jami’anta sun mayar da wasu yara biyu hannun iyayensu bayan da su ka shafe shekaru 4 a hannun mayakan kungiyar Boko Haram. A
Mayakan kungiyar yan ta’adda ta ISWAP sun kai farmaki garin Buni Gari dake karamar hukumar Gujba ta jihar Yobe da tsakar daren ranar Juma’a. Harin na zuwa ne kwanaki biyu
Wani jirgin saman kamfanin Max Air ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Maiduguri jim kaɗan bayan tashin sa daga filin jirgin saman Muhammad Buhari dake birnin. A cewar
Rundunar Ƴan Sandan Najeriya ta ce jami’anta sun kwashe wasu nakiyoyin da abubuwan fashewa a Maiduguri babban birnin jihar Borno. A wata sanarwa da aka fitar ranar Asabar, Olumuyiwa Adejobi
Tsohon shugaban ƙasa, Muhammad Buhari ya kai ziyarar jaje jihar Borno. Buhari ya kai ziyarar jajen ambaliyar ruwa da ta faɗawa birnin Maiduguri sakamakon fashewar madatsar ruwa ta Alou dake
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta ce jami’an ta sun kama Kyari Kur ɗaya daga cikin ɗaurarrun da suka tsere daga gidan gyaran hali na Maiduguri. Ɗaurarru da basu gaza
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam’iyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a jihar Borno ta shafa. Kwankwaso ya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Maiduguri domin jajantawa al’umma da gwamnatin jihar Borno kan ambaliyar ruwa da ta faru a jihar. A ranar 10 ga watan Satumba ne
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya bayar da gudunmawar naira miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri babban birnin jihar Borno. A ranar Talata ne
Ana fargabar tserewar fursunoni biyo bayan ambaliyar ruwan da ta mamaye gidan yari a birnin Maiduguri. Aƙalla fursunoni 200 ake kyautata zaton sun tsere daga gidan yarin. Kawo yanzu hukumomin
Biyo ɓallewar madatsar ruwa ta Alo dake Maiduguri da ake zargin ya cika ya tumbatsa tun mako guda ya wuce shi ne musabbabin ambaliyar ruwa da aka samu a birnin
Ambaliyar ta lalata babbar hanyar Kano zuwa Maiduguri a tsakanin a garin Azare zuwa Jama’are a jihar Bauchi. Hakan na zuwa ne ƙasa da mako biyu bayan da ambaliyar ruwan
Tsohon shugaban kungiyar ƙwadago ta NLC, Ali Chiroma ya rasu. Ibrahim Chiroma ɗan uwa ga marigayin kuma sakataren kungiyar ƴan jaridu ta NLC shi ne ya bayyana haka cikin wata
Ƴan sanda a jihar Borno, sun kama wasu mutane biyu da aka samu suna yin zina a cikin cocin All Saint Protestant Church Police College dake Maiduguri. Mutanen da aka