Kofa ya fice daga jam’iyar APC

Tsohon danmajalisar wakilai ta tarayya kuma shugaban yakin neman zaben, Bola Ahmad Tinubu, Abdulmumin Jibrin Kofa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC.

Jibrin ya sanar da ficewarsa ne cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na kafafen sadarwar zamani.

Ficewarsa daga jam’iyar baya rasa nasaba da takun sakar dake tsakaninsa da gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje.

Sanarwar ta bayyana cewa nan gaba kadanne zai bayyana jam’iyar da zai koma.

More News

APC ta dakatar da Ganduje a matakin gunduma

Mambobin jam'iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. ...

Yadda rikici a kan gishirin N20 ya yi sanadiyyar mutuwar wani mutum a Kano

Wani magidanci mai suna Zakari Hamza mai shekaru 45, ya gamu da ajalinsa a hannun kanen matarsa, wani Magaji Salisu saboda gishirin N20. Dan marigayin,...

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan IPOB 5

Dakarun rundunar sojan Najeriya da kuma ta rundunar sojan ruwan Najeriya a ranar Talata sun kashe mayaƙan ƙungiyar IPOB guda biyar a yayin musayar...

ÆŠan agajin Izala ya samu lambar yabo, kujerar hajji, kyautar mota bayan ya tsinci naira miliyan 100 ya mayar wa mai su

Salihu AbdulHadi Kankia, mamba ne na kungiyar agaji ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah (JIBWIS), ya samu yabo da tukuicin mayar da...