Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama wani riƙaƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 ƙirar gida guda 20. A wata sanarwa ranar
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam’iyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a jihar Borno ta shafa. Kwankwaso ya
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A ranar Laraba, Michael Ohiare daraktan
Aƙalla fasinjoji 18 ne suka ƙone ƙurmus a wani hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Ojebu-Ode zuwa Ore a yankin Ogbere dake ƙaramar hukumar Ijebu East ta jihar
Mutanen da basu gaza 30 ba ne aka tabbatar sun mutu a wani hatsarin mota da ya faru a jihar Kaduna a ranar Litinin. Mutanen na kan hanyarsu ne ta
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya isa Maiduguri domin jajantawa al’umma da gwamnatin jihar Borno kan ambaliyar ruwa da ta faru a jihar. A ranar 10 ga watan Satumba ne
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya bayar da gudunmawar naira miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri babban birnin jihar Borno. A ranar Talata ne
Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a filin jirgin saman Murtala Muhammad dake
Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a filin jirgin saman Murtala Muhammad dake
Jam’iyar PDP a jihar Kogi ta dakatar da Dino Melaye tsohon ɗantakarar gwamna a jihar kan zargin cin amanar jam’iya. Shugabannin jam’iyar PDP na mazaɓar Ayetoro Gbede 1 dake ƙaramar
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kashe gawurtaccen ɗan bindiga Kachalla Halilu Sububu wanda aka fi sani da Kachalla Buzu. An kashe Kachalla ne a wata arangamar da aka
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya samu kyakkyawar tarba daga Sarki Charles na Birtaniya a fadar Buckingham a wata ziyara da yakai. Wannan ce ganawa ta farko da shugabannin biyu
Jami’an tsaro sun samu nasarar daƙile wani hari da ƴan bindiga suka kai a Bassa dake ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Niger. Ƴan bindigar da yawansu ya kai sama 100
Fasinjoji 8 aka tabbatar sun mutu wasu biyu kuma suka jikkata bayan da wata motar fasinja ƙirar ta daki wata babbar mota a kusa da gonar Yakwo dake dai-dai da
Mutanen da basu gaza 9 ne ba suka rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Kano zuwa Zaria a yayin da wasu uku suka jikkata.
Ana fargabar tserewar fursunoni biyo bayan ambaliyar ruwan da ta mamaye gidan yari a birnin Maiduguri. Aƙalla fursunoni 200 ake kyautata zaton sun tsere daga gidan yarin. Kawo yanzu hukumomin
Biyo ɓallewar madatsar ruwa ta Alo dake Maiduguri da ake zargin ya cika ya tumbatsa tun mako guda ya wuce shi ne musabbabin ambaliyar ruwa da aka samu a birnin
Tsohon shugaban ƙasa,Abdulsalami Abubakar ya kai ziyarar ta’aziya ga iyalan Yar’adua, gwamnatin Katsina dama al’ummar jihar bisa rasuwar, Hajiya Dada Musa Yar’adua mahaifiyar marigayi shugaban ƙasa, Umar Musa Yar’adua. Gwamnan
Ƙungiyar ƙwadago ta NLC ta bukaci a saki shugabanta Joe Ajaero ba tare da wani sharaɗi ba. Ƙungiyar ta bayyana haka ne cikin wata sanarwa da ta fitar ranar Litinin