Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun ya amince a riƙa biyan ₦77,000 a matsayin mafi girma ƙarancin albashi a jihar. Sakataren gwamnatin jihar, Tokunbo Tlabi ya ce fara biyan mafi ƙarancin
Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun ya amince a riƙa biyan ₦77,000 a matsayin mafi girma ƙarancin albashi a jihar. Sakataren gwamnatin jihar, Tokunbo Tlabi ya ce fara biyan mafi ƙarancin
Gwamnatin Jihar Enugu a ranar Lahadi tayi ƙarin haske kan matakin da ta ɗauka kan sanya haraji akan gawar mutane dake ajiye a ɗakin ajiye gawarwaki dake jihar. Gwamnatin ta
Faisal Makarfi dan gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna Ahmad Muhammad Makarfi ya rasu. Faisal ya rasu a wani hatsarin mota da ya faru akan hanyar Zariya zuwa Kaduna. A cikin
Rundunar ƴan sandan jihar Gombe ta ce a cikin mako guda jami’an ta sun kama wasu mutane 6 da ake zargi da aikata fashi da makami, haɗa baki da aikata
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta ce jami’an ta sun kama Kyari Kur ɗaya daga cikin ɗaurarrun da suka tsere daga gidan gyaran hali na Maiduguri. Ɗaurarru da basu gaza
Ƙudurin kafa dokar kafa Jami’ar Karatun Yaruka Ta Bola Ahmad Tinubu ya tsallake karatun farko a majalisar wakilai ta tarayya. Mataimakin shugaban majalisar, Benjamin Kalu da kuma wasu ƴan majalisar
Gwamnan jihar Kano,Abba Kabir Yusuf ya sanar da bada tallafin kuɗi miliyan ₦100 a madadin gwamnatin Kano ga mutanen da iftila’in gobara ya faɗawa a kasuwar Kantin Kwari dake jihar.
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya tsaf domin fara aiwatar da wani tsari na sayar da kayan amfanin yau da kullum akan farashi mai rahusa. Sabon shirin zai ƙunshi samar da
Ƙungiyar ƙwadago ta TUC ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta koma sayar da mai a tsohon farashin kuɗin mai na watan Yunin shekarar 2023. Kiran na TUC na
Ƴan bindiga sun kai farmaki ƙaramar hukumar Ehime-Mbono ta jihar Imo a ranar Talata inda suka kashe dakarun sojan Najeriya a wani sansaninsu dake yankin. Harin na zuwa ne ƙasa da
Ƴan bindiga sun kai farmaki ƙaramar hukumar Ehime-Mbono ta jihar Imo a ranar Talata inda suka kashe dakarun sojan Najeriya a wani sansaninsu dake yankin. Harin na zuwa ne ƙasa da
Fasinjoji 21 ne suka rasa rayukansu bayan da wasu jiragen ruwa suka ci karo da juna a Imore dake karamar hukumar Amuwo-Odofin ta jihar Lagos.. Jiragen da kowanensu ke ɗauke
Fasinjoji 21 ne suka rasa rayukansu bayan da wasu jiragen ruwa suka ci karo da juna a Imore dake karamar hukumar Amuwo-Odofin ta jihar Lagos.. Jiragen da kowanensu ke ɗauke
Wasu da ake kyautata zaton ɓatagari ne sun ƙona wani sashe na sakatariyar ƙananan hukumomin Eleme da Ikwerre dake jihar Rivers. Ƙona ginin na zuwa ƙasa da sa’o’i 24 bayan
Jami’an hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi sun kama, Adrienne Munju wata ƴar ƙasar Kanada da ta shigo da wata nau’in ganyen yanar wiwi da
Wasu ɓatagari da ake kyautata zaton ƴan bangar siyasa ne sun ƙona ofishin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Akwa Ibom dake ƙaramar hakumar Ibiatuk Ibiono a jihar. Mutanen
Ofishin hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA a jihar Lagos ya ce sun karɓi ƴan Najeriya 180 da aka dawo da su gida daga ƙasar Libya. A wani saƙo
Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta jihar Niger NSEMA ta ce yawan mutanen da suka mutu a hatsarin kwale-kwale da ya faru a jihar sun kai mutum 42. A ranar 1
Gwamnan jihar Kebbi, Nasiru Idris ya miƙa kyautar mota ƙirar Toyota Land Cruiser ga sarakuna huɗu na jihar masu daraja ta ɗaya. An miƙa muƙullan motocin ɗaya bayan ɗaya ga
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Maitama a Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku kan kuɗi naira miliyan 150. A ranar Litinin ne aka gurfanar