Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta ce ta kama mutane huɗu da aka samu da sace kayayyakin tallafi da aka bawa mutanen da ambaliyar ta shafa a jihar. Mutanen da
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta ce ta kama mutane huɗu da aka samu da sace kayayyakin tallafi da aka bawa mutanen da ambaliyar ta shafa a jihar. Mutanen da
Wasu mutane da dama sun gudanar da zanga-zanga a sassa daban-daban na birnin Lagos dama wasu birane a Najeriya. Zanga-zangar cigaba ce ta zanga-zangar da aka gudanar a cikin watan
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta tabbatar da mutuwar, Nwanne Ogbonaya wani lebura mai shekaru 45 bayan bulo ya faɗo masa a wurin aikin gini. Mai magana da yawun rundunar,
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi a gobe ranar Talata da ƙarfe 07:00 na safe. Bayo Onanuga mai bawa shugaban ƙasa shawara kan tsare-tsare da
Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Gusau babban birnin jihar ya jawo asarar rayukan mutane 6 ƴan gida ɗaya. Mutanen na tafiya ne akan babur lokacin da wata
Jam’iyar APGA ta lashe zaɓen dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 21 na jihar Anambra. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Anambra ANSIEC ta gudanar da
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya dawo gida Najeriya bayan da ya halarci Babban Taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 da ya gudana a hedkwatar majalisar dake birnin New
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama wasu ƴan bindiga biyu dai-dai lokacin da suka je asibiti domin a duba lafiyar su a wani asibiti dake Kaduna Mutanen biyu
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama wasu ƴan bindiga biyu dai-dai lokacin da suka je asibiti domin a duba lafiyar su a wani asibiti dake Kaduna Mutanen biyu
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Talata, 1 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutun bikin tunawa da ranar da Najeriya ta samu ƴan cin kai daga turawan mulkin mallaka na
Wasu matasa guda uku sun bayyana a gaban wata kotun majistire dake zamanta a unguwar Gyadi-Gyadi dake Kano inda ake tuhumarsu da zargin yin garkuwa da mutane. Ana zarginsu ne
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa ta kama Darius Ishaku tsohon gwamnan jihar Taraba kan zargin al-mundahanar kuɗaɗen da yawansu yakai biliyan 9. Wasu
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zargi da aikata fashi da makami a ƙaramar hukumar Misau dake jihar. A wata sanarwar
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya jagoranci tawagar Najeriya a wurin babban taron Majalisar Dinkin Duniya da ake gudanarwa a hedkwatar majalisar dake birnin New York na ƙasar Amurka. Shettima
Jami’an ƴan sandan biyar ne suka mutu a yayin da wasu 11 suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Zaria zuwa Kano. Hatsarin ya
Dakarun sojan Najeriya dake aiki a rundunar Operation Haɗin Kai wacce ke samar da tsaro a yankin arewa maso gabas sun samu nasarar hallaka wasu mayaƙan ƙungiyar ƴan ta’adda ta
Wata tankar mai dake maƙare da fetur tayi bindiga ta kama da wuta inda ta jikkata mutane da dama tare da jefa garin wasu cikin firgici da daren ranar Litinin
Jami’an hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da kuma fataucin miyagun kwayoyi sun kama wani mutum mai suna, Okafor Ifeanyi Anthony mai shekaru 38 a filin jirgin saman Mallam
Magoya bayan jam’iyar PDP a jihar Edo sun gudanar da zanga-zanga ranar Lahadi a Benin babban birnin jihar kan yadda ake cigaba da tattara sakamakon zaben gwamnan jihar. Zanga-zangar ta
Jami’an rundunar ƴan sandan Najeriya sun kama wasu mutane 9 da ake zarginsu da sayen kuri’a da kuma mallakar kuri’ar da aka riga aka dangwala. A wata sanarwa ranar Asabar,