Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin gaggauta sakin yaran nan da aka gurfanar a gaban kotu inda ake tuhumarsu da zargin cin amanar ƙasa. Ministan yaɗa labarai,
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin gaggauta sakin yaran nan da aka gurfanar a gaban kotu inda ake tuhumarsu da zargin cin amanar ƙasa. Ministan yaɗa labarai,
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce sojojin ta ce dakarun soja a makon da ya wuce sun samu nasarar kama gawurtaccen ɗan fashin daji, Abubakar Ibrahim wanda aka fi sani da
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta ce mutane biyu aka tabbatar da sun mutu bayan wani faɗa da aka yi tsakanin sojoji da ƴan sandan konsitabulari a kasuwar Agyaragu dake
Shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu zai rantsar da sababbin ministoci a ranar Litinin bayan da majalisar dattawa ta tabbatar da su. Mashawarci na musamman ga shugaban ƙasar kan kafafen yaɗa labarai,
Hukumar tsaro ta NSCDC da aka fi sani da Civil Defense ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wani direban tankar mai ta NNPCL da aka samu da laifin karkatar
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa za ta dauki dukkanin matakan da suka dace domin karɓo yaran da suka fito daga jihar daga cikin waɗanda ake tsare
Majalisar wakilai ta tarayya ta yi kira ga gwamnatin tarayya, jihohi da kuma na ƙananan hukumomi da su hana sayar da giya, ƙwayoyi da kuma sauran abubuwan da suke saka
Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International tayi allawadai da yadda aka gurfanar da wasu ƙananan yara a gaban kotu da ake zarginsu da shiga cikin zanga-zangar tsadar rayuwa ta
Aƙalla mutane 10 aka bada rahoton sun mutu bayan da wani gini ya ruguzo a Ibadan babban birnin jihar Oyo. Lamarin ya faru da tsakar daren ranar Alhamis a yankin
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce ta kama, Jubril Musa wani babban mai dillancin bindigogi a jihar Filato. A wata sanarwa ranar Alhamis, Olumiyiwa Adejobi mai magana da yawun rundunar
Majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da sunayen mutane 7 da shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu ya mika mata domin tantance su a matsayin ministoci. An tabbatar da mutanen ne bayan zaman
Sulaiman Abubakar mamba a majalisar wakilai ta tarayya ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas shi ne ya sanar da sauya sheƙar a
Kamfanin mai na NNPCL ya sake ƙara kuɗin man fetur a gidajen mansa dake faɗin ƙasarnan. Wannan ne karo na biyu da kamfanin yake ƙara kuɗin a cikin watan Oktoba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana damuwarsa kan matsalar rashin wutar lantarki da ake fama da ita a yankin arewacin Najeriya. Shugaban ƙasar ya bayyana haka ne a cikin
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta sun kama mutane 35 da ake zarginsu da gudanar da haramtattun matatun man fetur da kuma lalata bututun mai a jihohi huɗu dake yankin
Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da kudirin dokar da zai samar da hukumar da za ta kula da da mutane masu buƙata ta musamman. Dan majalisar jihar, Shu’aibu Haruna
Majalisar dokokin jihar Gombe ta zartar da kudirin dokar da zai samar da hukumar da za ta kula da da mutane masu buƙata ta musamman. Dan majalisar jihar, Shu’aibu Haruna
Mutane da dama ne suka makale a kasan ɓaraguzan wani gini da ya ruguzo a yankin Sabon Lugbe dake birnin tarayya Abuja. Wasu bayanai sun bayyana cewa ginin ya ruguzo
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya amince a riƙa biyan ₦80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma’aikatan jihar. Gwamnan ya amince da fara biyan kuɗin a matsayin mafi ƙarancin
Jam’iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaɓen dukkanin kujerun ƙananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano KANSIEC shi