Dakarun Sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka ‘yan bindiga shida da ke addabar mazauna karamar hukumar Birnin-Gwari ta jihar Kaduna. Mukaddashin daraktan hulda da jama’a na rundunar soji ta daya,
Dakarun Sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka ‘yan bindiga shida da ke addabar mazauna karamar hukumar Birnin-Gwari ta jihar Kaduna. Mukaddashin daraktan hulda da jama’a na rundunar soji ta daya,
Kungiyoyin kwadagon Najeriya NLC da TUC sun dakatar da yajin aikin da suke yi a fadin kasar na wani dan lokaci sakamakon shiga tsakani da mai baiwa shugaban kasa shawara
Rahotannin da suke fitowa daga jihar Borno a Arewa maso Gabashin Najeriya na nuna cewa gobara tlalata dukiyoyi da wasu kayayyaki masu daraja a wani sansanin ‘yan gudun hijira da
Jihar Taraba ta samu sabon kwamishinan ‘yan sanda Joseph Eribo. Kafin tura shi jihar Taraba, ya kasance mataimakin kwamishinan ‘yan sanda mai kula da ayyuka a rundunar ‘yan sandan jihar
Hukumomi sun kama wata amarya ‘yar shekara 20 mai suna Amina Hassan daga karamar hukumar Mubi ta Arewa a jihar Adamawa bisa laifin cinna wa gidan mijinta wuta. Amina ta
Wata babbar kotun jihar Kano karkashin mai shari’a Ibrahim Musa Karaye ta yanke wa wasu ‘yan damfara biyu, Benjamin Okechukwu Udeagwu da Benjamin Amos Olamide hukuncin daurin shekaru uku a
Shugaban Hukumar Hisbah ta Jihar Kano, Malam Aminu Daurawa, ya fsɗa cewa hukumar ta bi ka’ida wajen gayyatar ‘yan Kannywood taron “operation kau da badala”, Ya ce babban burinsu shi
An bayyana dan takarar gwamnan jam’iyyar All Progressives Congress, Usman Ododo, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Kogi da aka kammala ranar 11 ga watan Nuwamba. Ododo ya
Hukumar zabe mai zaman kanta ta fara tattara sakamakon zaben gwamnan jihar Imo. An fara gudanar da aikin ne karkashin jagorancin jami’in tattara sakamako Farfesa Abayomi Fasina, mataimakin shugaban jami’ar
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja ta cafke wata mata mai suna Blessing Jeremiah mai shekaru 51 da haihuwa da laifin sace wata yarinya ‘yar shekara uku a jihar Neja tare
EFCC ta ce ta cafke mutum 14 a jihohin Imo da Bayelsa da kuma Kogi bisa zargin su da yunƙurin sayen ƙuri’u daga masu zaɓe a zaɓen gwamnonin jihohin da
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya ce gwamnatin da ta gabata karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ba ta dauki batun rashin tsaro da muhimmanci ba. Matawalle wanda ya
Duk da yunƙurin da babban bankin Najeriya ya yi na karfafa kasuwar canji, naira ta rufe kasuwar hada-hadar hannayen jari ta Investor & Exporter a ranar Alhamis a kan N996.75/$.
An kama wani malamin makarantar sakandire a jihar Ogun, Lateef Olaniran bisa zargin yi wa wata budurwa fyade. Olaniran, dan asalin karamar hukumar Ipokia ta jihar Ogun, malamin lissafi ne
‘Yan sanda a Borno a ranar Talata sun yi watsi da rahoton bacewar al’aurar maza a Maiduguri. Mai magana da yawun ‘yan sandan, ASP Nahum Daso, ya bayyana ikirarin da
Kungiyar likitocin Najeriya, NMA, ta tabbatar da kub’ɓucewar wani likitan da aka sace, Dokta Orockarrah Orock, da ke aiki a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Najeriya, UNTH, Ituku-Ozalla, Jihar Enugu. An
Masu garkuwa da mutane sun sako yaro na karshe Treasure Ayuba da suka yi garkuwa da shi a makarantar sakandare ta Bethel Baptist da ke jihar Kaduna bayan shafe shekaru
Daga Ibraheem A. El-Caleel Don Allah almajirai da malamai masu wa’azi suke bincike a kan al’amura kafin hawa mimbari su yi sharhi. Ban san a ina aka samo wannan maganar
Dakarun sojojin Najeriya da ke aiki ƙarƙashin ‘Operation Whirl Punch’ sun yi nasarar kashe ‘yan ta’adda 7 a kauyen Kampanin Doka da ke karamar hukumar Birnin-Gwari a jihar Kaduna. Wannan
Rundunar sojojin Najeriya tare da hadin gwiwar ‘yan sanda sun ceto wasu mambobin yi wa kasa hidima, NYSC, da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a unguwar Yargoje