Mun bi ka’ida wajen gayyatar ƴan Kannywood—Shugaban Hisbah Daurawa

Shugaban Hukumar Hisbah ta Jihar Kano, Malam Aminu Daurawa, ya fsɗa cewa hukumar ta bi ka’ida wajen gayyatar ‘yan Kannywood taron “operation kau da badala”,

Ya ce babban burinsu shi ne su gyara yadda ake yin fina-finai a Jihar don su dace da tsarin Musulunci da al’adar Hausawa.

Gayyatar da hukumar ta yi wa ƴan fim ɗin dai ta tayar da ƙura musamman a kafofin dada zumunta inda wasu suke ganin ba a bi hanyar da ta dace ba.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu ɗaliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karɓar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...