Rahotanni sun nuna mutane 6 sun mutu yayin da 11 suka samu raunuka a wani hatsarin mota da ya afku a hanyar Kaduna zuwa Zariya. Kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta
Rahotanni sun nuna mutane 6 sun mutu yayin da 11 suka samu raunuka a wani hatsarin mota da ya afku a hanyar Kaduna zuwa Zariya. Kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta
Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN ta bukaci ‘yan Najeriya da su yi addu’a kan kashe-kashen da ake yi a kasar nan tun shekarar 2023. Shugaban CAN, Archbishop Daniel Okoh, a sakonsa
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zargi da sace igiyoyin wutar lantarki a garin Saminaka da ke karamar hukumar Lere a
Shugaban kasar Burundi, Evariste Ndayishimiye, ya nuna ƙyamarsa ga ‘yan luwadi a ranar Juma’a, yana mai cewa ya kamata a riƙa jefe ma’auratan jinsi daya a bainar jama’a. Har ila
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince da biyan albashin watan 13 ga dukkan ma’aikatan gwamnati a jihar. Gwamnati ta sanar da hakan ne a ranar Alhamis a wata sanarwa
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane 9 da ake zargi da tsunduma a harkar safara da sace-sace da siyar da kananan yara a tsakanin jihohi. Kwamishinan ‘yan
Wata kotun majistare da ke Kano, a ranar Laraba, ta bayar da umarnin a tsare wata matar aure ‘yar shekara 24, Hafsat Surajo, a gidan gyaran hali bisa zarginta da
Matar auren nan Hafsat Suraj da aka fi sani da Chuchu, ta shaidawa kotun Majistri a Kano cewar ba ita ce ta hallaka abokin ta Nafi’u ba. Da fari dai
Ƴan kasuwa da dama sun yi asarar kayayyaki da dukiyoyinsu na miliyoyin naira a wata gobara da ta kama shaguna 22 a kasuwar Gwarzo, hedikwatar karamar hukumar Gwarzo ta jihar
Rahotannin fa ke fitowa daga Arewacin Najeriya na nuna cewa Allah ya yi wa tsohon Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya Ghali Umar Na’Abba rasuwa. Bayanai daga iyalansa sun ce ya rasu
Rahotanni da suke fitowa daga Jihar Filato na nuna cewa an kashe mutane sama da 100. Gwamna Mutfwang ya ce hare-haren ba su da tushe balle makama kuma an dora
Dakarun runduna ta 1 ta sojin Najeriya sun kashe ‘yan ta’adda 14 tare da kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su a wani samame na baya-bayan nan a jihohin
Gwamna Malam Umar A. Namadi ya amince da nadin Farfesa Muhammad Ibrahim Yakasai a matsayin sabon shugaban jami’ar Sule Lamido da ke Kafin Hausa, SLU. Hakan na kunshe ne cikin
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta sake kama wani da ake zargin shugaban kungiyar masu aikata laifuka ne, wanda aka ce ya tuba kwanan nan, Bahago Afa, tare da wasu
Gwamna Babagana Umar Zulum na jihar Borno ya ce ma’aikatan lafiya da suka amince su yi aiki a karkara za su samu karin kashi 30 cikin 100 na albashin da
Rundunar ‘yan sandan Najeriya a jihar Kebbi, ta gargadi mazauna jihar game da yin wasan wuta da bugun nok-awut a lokacin bukukuwan Kirsimeti da na sabuwar shekara. Rundunar ta bayyana
Gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da wani Musbahu Ya’u a gaban babbar kotun jihar mai lamba 14 da ke zaune a titin Miller Road da laifin daba wa abokinsa wuka
Shugaba Bola Tinubu a ranar Laraba ya amince da rage kashi 50 cikin 100 na farashin kudin tafiyar mota ga ‘yan Najeriya da za su yi tafiye-tafiye a lokacin bikin
An rantsar da tsohon Ministan Kwadago da Samar da Ayyukan Yi, Simon Lalong, a matsayin Sanata mai wakiltar Filato ta Kudu. Idan ba a manta ba tsohon ministan ya mika
Wani dan sanda a rundunar ‘yan sandan jihar Ribas, Insifekta Nelson Abuante, ya kashe kansa bayan da rahotanni suka ce ya harbe abokin aikinsa, Monday Gbaramana. Lamarin ya faru ne