Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin karbar kayan abinci da gwamnatin jihar
Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin karbar kayan abinci da gwamnatin jihar
Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan – Duro-Aina Adebola, Akindele Abiola, Faleke
Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan – Duro-Aina Adebola, Akindele Abiola, Faleke
Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan – Duro-Aina Adebola, Akindele Abiola, Faleke
Wani magidanci mai suna Zakari Hamza mai shekaru 45, ya gamu da ajalinsa a hannun kanen matarsa, wani Magaji Salisu saboda gishirin N20. Dan marigayin, Ibrahim Zakari, wanda ya yi
Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarnin bude iyakokin Najeriya ta kasa da ta sama tsakanin Najeriya da Jamhuriyar Nijar. Ya kuma ba da umarnin dage wasu takunkumin da aka
Jami’an tsaro na jihar Edo sun kama wani mutum mai suna Emmanuel Ovwarueso bisa zarginsa da fille kan diyarsa bisa zarginta da laifin kashe kudi a garin Benin na jihar
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar, ya ayyana ranar Litinin 11 ga Maris, 2024, a matsayin 1 ga watan Ramadan. Sanarwar ta zo ne biyo bayan ganin watan a sassa
An tabbatar da ganin jinjirin watan Ramadan 1445/2024 a kasar Saudiyya. Kamar yadda labarin ke yaduwa, ana ci gaba da shirye-shiryen fara Sallar tarawihi a Masallatan Harami guda biyu bayan
Wani dattijo mai shekaru 80 mai suna Isiyaka Ayinde ya kashe kansa a Watch Tower da ke unguwar Araromi Imota a jihar Legas. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru
Matashin mai tuƙa keke-napep ɗin nan, mai shekaru 23 a Kano, Awwalu Salisu, wanda ya mayar da makudan kudi Naira miliyan 15 da wani dan kasar Chadi ya bari a
Salihu AbdulHadi Kankia, mamba ne na kungiyar agaji ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah (JIBWIS), ya samu yabo da tukuicin mayar da jakar da ta bata mai dauke
Musulmi a garin Zaria na jihar Kaduna, sun gudanar da addu’a ta musamman domin neman taimakon Allah kan halin da ‘yan Najeriya ke ciki a halin yanzu. Sallar ta musamman
Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da “Mr Ibu”, ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria, AGN, ya bayyana hakan a
Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, bisa zargin
Sheikh Aminu Daurawa ya yi murabus daga muƙaminsa na Shugaban Hisbah na Jihar Kano. Malamin yace ya yi iya kokarinsa wajen gyaran tarbiyar matasan Kano musamman ‘Yan Tiktok da ‘Yan
Wani direban mota mai shekaru 21 daga jihar Gombe, Suleiman Rabiu, ya yi tattakin sama da kilomita 700 domin nuna yabonsa ga Hafsan Hafsoshin Tsaro, Janar Christopher Musa, saboda halaye
A yayin da Isra’ila ke ci gaba da kai munanan hare-hare a Gaza, ƙananan yara na cikin wadanda abin ya fi shafa. Baya ga haka rashin ruwan sha da abinci
Rundunar soji ta musamman mai kula da wanzar da zaman lafiya a jihar Filato ta bayyana cewa, a ranar Talata, ta bayar da tukwici ga wasu jami’an ‘Operation Safe Haven’
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kwara, Victor Olaiya, ya bayar da umarnin gudanar da sahihin bincike kan mutuwar wasu ‘yan’uwa guda uku da suka mutu a cikin mota da ke tsaye