An tabbatar da mutuwar mutane biyar tare da ceto wasu 30 a wani hatsarin jirgin ruwa da ya afku a Kogin Niger da ke kusa da Mmiata Anam a karamar
Stay up-to-date with the latest news and updates from Northern Nigeria, covering a wide range of topics such as local events, crime, education, and more. AREWA News brings you in-depth stories and comprehensive coverage in both English and Hausa languages.
An tabbatar da mutuwar mutane biyar tare da ceto wasu 30 a wani hatsarin jirgin ruwa da ya afku a Kogin Niger da ke kusa da Mmiata Anam a karamar
Rundunar ‘yan sandan jihar Abia ta kama wani mutum mai shekaru 37, Anumudu Chigozie wanda mazaunin kauyen Umuobiokwa ne bisa zarginsa da aikata laifin lalata da kananan yara. An kama
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta kama wasu mutane biyu Abdullateef Yakubu da Yakubu Olanrewaju na unguwar Shao Garage, Ilorin, bisa zargin su da yanka makogwaron wani makwabcinsu saboda ɗan
An kashe mutane uku a lokacin da suke yunkurin tserewa daga maboyar masu garkuwa da mutane a jihar Kogi. Sanata mai wakiltar mazabar Kogi ta Yamma Sen Sunday Karimi ne
Gwamnatin jihar Kebbi ta ce za ta kafa hukumar nakasassu domin tabbatar da gudanar da su ma an dama da su a jihar. Kwamishanan yada labarai da al’adu Alhaji Yakubu
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta Najeriya ta kammala shirin fara gudanar da ayyukan dare kafin karahen watan shida na shekarar 2024. Manajan Darakta na NRC, Fidet Okhiria, ne
Rahotanni sun nuna mutane 6 sun mutu yayin da 11 suka samu raunuka a wani hatsarin mota da ya afku a hanyar Kaduna zuwa Zariya. Kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta
Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN ta bukaci ‘yan Najeriya da su yi addu’a kan kashe-kashen da ake yi a kasar nan tun shekarar 2023. Shugaban CAN, Archbishop Daniel Okoh, a sakonsa
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama wasu mutane uku da ake zargi da sace igiyoyin wutar lantarki a garin Saminaka da ke karamar hukumar Lere a
Shugaban kasar Burundi, Evariste Ndayishimiye, ya nuna ƙyamarsa ga ‘yan luwadi a ranar Juma’a, yana mai cewa ya kamata a riƙa jefe ma’auratan jinsi daya a bainar jama’a. Har ila
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince da biyan albashin watan 13 ga dukkan ma’aikatan gwamnati a jihar. Gwamnati ta sanar da hakan ne a ranar Alhamis a wata sanarwa
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane 9 da ake zargi da tsunduma a harkar safara da sace-sace da siyar da kananan yara a tsakanin jihohi. Kwamishinan ‘yan
Wata kotun majistare da ke Kano, a ranar Laraba, ta bayar da umarnin a tsare wata matar aure ‘yar shekara 24, Hafsat Surajo, a gidan gyaran hali bisa zarginta da
Matar auren nan Hafsat Suraj da aka fi sani da Chuchu, ta shaidawa kotun Majistri a Kano cewar ba ita ce ta hallaka abokin ta Nafi’u ba. Da fari dai
Ƴan kasuwa da dama sun yi asarar kayayyaki da dukiyoyinsu na miliyoyin naira a wata gobara da ta kama shaguna 22 a kasuwar Gwarzo, hedikwatar karamar hukumar Gwarzo ta jihar
Rahotannin fa ke fitowa daga Arewacin Najeriya na nuna cewa Allah ya yi wa tsohon Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya Ghali Umar Na’Abba rasuwa. Bayanai daga iyalansa sun ce ya rasu
Rahotanni da suke fitowa daga Jihar Filato na nuna cewa an kashe mutane sama da 100. Gwamna Mutfwang ya ce hare-haren ba su da tushe balle makama kuma an dora
Dakarun runduna ta 1 ta sojin Najeriya sun kashe ‘yan ta’adda 14 tare da kubutar da wadanda aka yi garkuwa da su a wani samame na baya-bayan nan a jihohin
Gwamna Malam Umar A. Namadi ya amince da nadin Farfesa Muhammad Ibrahim Yakasai a matsayin sabon shugaban jami’ar Sule Lamido da ke Kafin Hausa, SLU. Hakan na kunshe ne cikin
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta sake kama wani da ake zargin shugaban kungiyar masu aikata laifuka ne, wanda aka ce ya tuba kwanan nan, Bahago Afa, tare da wasu