An Kashe Mutane 3 Yayin Tserewa Daga Maɓoyar Masu Garkuwa Da Su a Jihar Kogi

An kashe mutane uku a lokacin da suke yunkurin tserewa daga maboyar masu garkuwa da mutane a jihar Kogi.

Sanata mai wakiltar mazabar Kogi ta Yamma Sen Sunday Karimi ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a yammacin ranar Alhamis.

Ya yi kira ga kwamishinan ‘yan sandan jihar Kogi da daraktan hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) da su magance matsalar rashin tsaro a garin Isanlu da ke karamar hukumar Yagba ta Gabas.

Dan majalisar ya koka da rashin tsaro a Isanlu, inda ya jaddada cewa, cikin sa’o’i 48, an yi garkuwa da mutane shida.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Wasu É—aliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karÉ“ar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...