Jami’an tsaro a Amurka sun bazama domin neman wani ƙaramin jirgin sama mai ɗauke da mutum 10 da ya ɓace a jihar Alaska. Masu kula da harkokin teku a yankin
Jami’an tsaro a Amurka sun bazama domin neman wani ƙaramin jirgin sama mai ɗauke da mutum 10 da ya ɓace a jihar Alaska. Masu kula da harkokin teku a yankin
Baƙin haure aƙalla miliyan biyu hukumar dake lura da shige da fice ta Amurka ta tabbatar cewa za a tasa keyarsu ya zuwa ƙasashen da suka fito. Tasa keyar mutanen
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin rage yawan wakilan Najeriya zuwa taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 da ake gudanarwa a birnin New York na kasar Amurka. Femi
A ranar Juma’a ne shugaba Bola Tinubu ya karbi bakuncin daraktan hukumar binciken manyan laifuka ta kasar Amurka (FBI), Christopher Asher Wray, inda ya tabbatar masa da cewa Najeriya na
Gwamnatin kasar Amurka ta fara shirin janye dakarunta daga jamhuriyar Nijar kamar yadda kafar yaɗa labarai ta CBS ta bada rahoto. Wani jami’in ma’aikatar wajen Amurka ya faɗawa kafar yaɗa
Daga Ibraheem A. El-Caleel Don Allah almajirai da malamai masu wa’azi suke bincike a kan al’amura kafin hawa mimbari su yi sharhi. Ban san a ina aka samo wannan maganar
Gwamnatin Amurka ta dakatar da tallafin kusan dala miliyan 200 da take bawa ƙasar Nijar. Dakatar da tallafin ya yi dai-dai da sashe na 7008 kasafin kuɗin shekara na ma’aikatar
Farashin ɗanyen man fetur ya karu sosai a ranar Alhamis inda aka rika sayar da kowacce ganga kan dalar Amurka $97. Farashin man nau’in Brent ya yi sama da kaso
A ranar Lahadin ne shugaba Bola Tinubu ya isa birnin New York domin halartar manyan tarukan babban taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 78. Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na Kamfanin
Gwamnatin Amurka na neman karin bayani game da Huawei Mate 60 Pro, wayar salular kasar Sin da ke amfani da na’urar zamani. Sabuwar babbar wayar, wacce aka ruwaito ta hada
Wani jami’in ma’aikatar harkokin wajen Amurka ya sanar a jiya Alhamis cewa, kasar Amurka ta yi hayar jirgin da zai kwashe wasu kananan ma’aikatanta daga Jamhuriyar Nijar. Jirgin wanda kuma
Wani dan Kano mai suna Suleiman Isah da ya auri wata Ba’amurkiya Janine Reimann ya shiga aikin sojan Amurka. A ranar 13 ga Disamba, 2020, Mista Isah, wanda a lokacin
Rundunar ‘yan sanda ta birnin Memphis da ke Murka ta kama jami’anta biyar bisa zargin kashe Tyre Nichols, tare da soke rundunarta ta musamman mai yaƙi da laifukan kan titi
Mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya kai ziyara kasar Amurka. A cikin wasu hotuna da ya wallafa a shafukansa na soshiyal midiya Atiku ya
WASHINGTON D.C. — Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya nuna girmamawa tare da mika sakon jimami ga iyalan wadanda harin 11 ga watan Satumba ya rutsa da su
Asalin hoton, EPA Bayanan hoto, Taliban ta kama yankuna da dama a Afghanistan a wata biyu da ya wuce fiye da yadda ta yi a baya tun bayan kifar da
WASHINGTON DC — Jakadar Amurka a Najeriya Mary Beth Leonard, ta dukufa ga ziyarar jihohin Najeriya wadanda kasar take hulda da su domin ci gaba da tallafa musu. An kwashe
Asalin hoton, SHEHUSANI Bayanan hoto, Shehu Sanu ya ce muddin irin waɗanan rundunoni suka shigo fitarsu akwai wahala, domin maganar ta wuce na tsaro, za ta haifar da gasa ne
An gudanar da taron kaddamar da shirin hukumar USAID ta kasar Amurka mai tallafa wa kasashe, wanda wannan shirin zai mai da hankali ne kan batun tantance ayyuka, fayyace su
Asalin hoton, Getty Images Matasa takwas ‘yan Najeriya aka zaba ranar Laraba da za su buga gasar kwallon kwandon Amurka ta NBA kakar 2020/21. Ana zabar fitattun matasa 60 da