Juyin mulki:Amurka ta dakatar da tallafin dala miliyan $200 da take bawa Niger

Gwamnatin Amurka ta dakatar da tallafin kusan dala miliyan 200 da take bawa ƙasar Nijar.

Dakatar da tallafin ya yi dai-dai da sashe na 7008 kasafin kuÉ—in shekara na ma’aikatar harkokin wajen Amurka.

Hakan na zuwa ne biyo bayan jerin takunkumi iri-iri da aka ƙaƙabawa kasar tun bayan da sojoji suka hamɓarar da gwamnatin shugaban kasa, Mohamed Bazoum.

A wata sanarwa ranar Talata, Matthew Miller mai magana da yawun Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ya tabbatarwa da Æ´an kasar ta Nijer cewa za su cigaba da amfana da tallafin ayyukan jin kai daga Amurka da ya shafi abinci da kuma sashen kiwon lafiya.

Amurka ta kuma nanata kiranta na sakin tsohon shugaban ƙasar, Mohamed Bazoum tare da iyalinsa da kuma dukkan mutanen da ake tsare da su.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...