Sakataren tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya bayyana cewa an raunata jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, kuma akwai yiwuwar an illata shi. Sai dai editan labaran ƙasashen waje na BBC ya
Sakataren tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya bayyana cewa an raunata jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, kuma akwai yiwuwar an illata shi. Sai dai editan labaran ƙasashen waje na BBC ya
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da mutuwar ƙarin ma’aikatan jirgi biyu da tun farko ba a gano su ba bayan hatsarin jirgin dakon mai na Amurka da ya faru a
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da cewa wani jirginta na soji ya yi hatsari a yammacin ƙasar Iraƙi. Jirgin na KC-135 ya faɗo ne bayan wani abin da jami’an soji
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ya bayyana cewa ƙasar za ta ɗauki fansar mutanenta da aka kashe a hare-haren da aka kai, ciki har da yara da ɗaliban makarantar
Yaƙin da ke gudana tsakanin Iran da Isra’ila tare da Amurka ya haddasa tashin gwauron zabi a farashin man fetur a kasuwannin duniya, inda farashin ganga ɗaya ya haura dala
Yaƙin da ke gudana tsakanin Iran da Isra’ila tare da Amurka ya haddasa tashin gwauron zabi a farashin man fetur a kasuwannin duniya, inda farashin ganga ɗaya ya haura dala
Jakadan gwamnatin China na musamman kan harkokin Gabas ta Tsakiya, Zhai Jun, ya kai ziyara ƙasar Saudiyya a wani yunƙuri na shiga tsakani domin rage tashin hankalin da yaƙin da
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce ƙasarsa na ci gaba da yin “ƙoƙari” a yaƙin da take yi da Iran. Trump ya bayyana haka ne yayin da yake zantawa da
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa ƙasarsa na da isassun makaman yaƙi da za su iya wadatar da ita na dogon lokaci, yana mai cewa Amurka a shirye take
Mambobin ƙungiyar ƴan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da shia sun gudanar da zanga-zangar lumana a jihohi da dama kan kisan jagoran addinin ƙasar Iran, Ayatullah Ali
Ƙasar Iran ta sanar da fara hare-haren ramuwar gayya bayan hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai mata da safiyar yau. A wata sanarwa da rundunar sojin Isra’ila ta fitar,
’Yan Najeriya na ci gaba da nuna rashin jin dadinsu bayan da wasu ’yan majalisar dokokin Amurka suka ayyana sunan jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, cikin jerin mutanen
Kasar Amurka na shirin girke sojoji 200 a Najeriya nan da yan makonni masu zuwa kamar yadda jaridar Wall Street Journal ta rawaito. Wata majiya dake gwamnatin Amurka ta fadawa
Jagoran addinin Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce Shugaban Amurka, Donald Trump, ne ya haddasa mutuwar masu zanga-zangar da suka ɓarke a ƙasar Iran a kwanakin baya. Ayatollah Khamenei ya
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta yi kira ga dukkan ƴan ƙasarta da ke zaune a Venezuela da su gaggauta barin ƙasar, sakamakon tabarbarewar tsaro. Ma’aikatar ta ce ta samu rahotannin
Kakakin majalisar dokokin Iran, Mohammad Baqer Qalibaf, ya gargadi shugaban Amurka Donald Trump da cewa Iran za ta ɗauki matakin martani idan Amurka ta kuskura ta kai hari a ƙasar
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa ta bai wa Venezuela tabbacin samun cikakken goyon bayanta, a daidai lokacin da Amurka ke ci gaba da kai hare-hare da kuma ɗaukar matakai a
Wani jirgin yakin Amurka kirar F-18 ya fada cikin Tekun Red Sea a ranar Talata, bayan kasa tsayawa yadda ya kamata a saman dandalin saukar jirage na jirgin ruwan rundunar
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Amurka (ICE) ta bayyana cewa ta kora ’yan Najeriya 902 daga kasar tun daga shekarar 2019 zuwa 2024, kamar yadda rahoton shekara-shekara na
Ƙasar Amurika ta tattara sunayen mutane 201 ƴan Najeriya waɗanda za a taso ƙeyarsu ya zuwa gida a cigaba da yakin da shugaban kasar, Donald Trump ke yi da bakin