Ana fargabar mutuwar mutane da dama bayan da wani kwale-kwale ya kife a garin Gurin dake karamar hukumar Fufore ta jihar Adamawa. Mutane da yawancinsu mata ne da kananan yara
Ana fargabar mutuwar mutane da dama bayan da wani kwale-kwale ya kife a garin Gurin dake karamar hukumar Fufore ta jihar Adamawa. Mutane da yawancinsu mata ne da kananan yara
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Adamawa ADSEMA ta ce mutanen da basu gaza 5 ne ba suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa da ta shafi al’ummomi da dama na jihar.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Umar Fintiri ya ziyarci kasuwar Yola domin jajantawa yan kasuwar da iftila’in gobara ya shafa. Akalla shaguna 10 ne suka kone kurmus a yayin gobarar. A
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kama wasu mutane uku da ake zargi da aikata laifin fyade ga karamar yarinya. Kakakin rundunar SP Suleiman Nguroje ne ya bayyana hakan a
Wasu gungun mutane sun kashe wasu mata biyu a jihar Adamawa bisa zargin su da maita. Rahotanni sun nuna cewa wani sufeton ‘yan sanda da kuma wasu ‘yan banga na
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya halarci bikin rantsar da gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri. Fintiri na daga cikin gwamnonin da suka lashe zabe a karo na biyu
Ƴan sanda a jihar Adamawa sun kama wani mutum, Aminu Abubakar ɗan shekara 56 da ya kashe matarsa. Abubakar mazaunin unguwar Lelewaji a rukunin gidaje na Shagari Phase 2 dake
Ƴan sanda sun kama Barista Hudu Yunusa-Ari, kwamishinan zabe na jihar Adamawa, wanda aka dakatar saboda sanar da sakamakon zaɓen jihar ba bisa ka’ida ba. Jami’in hulda da jama’a na
Wani mai hasashen yanayi a Najeriya Alhaji Adamu Katakore ya faɗa cewa za yau Alhamis za a samu ruwan sama a wasu garuruwan jihar Adamawa. A cewarsa, garuruwan sun hada
Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC ta ayyana Ahmad Fintiri na PDP a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar. Dan takarar jam’iyyar PDP, Ahmadu Fintiri, ya yi nasarar
Ahmadu Fintiri na Jam’iyyar PDP ya lashe zaben gwamnan jihar Adamawa a karo na biyu. A farko dai an sanar cewa Fintiri ya sha kaye a hannun Aishatu Dahiru ta
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dakatar da Kwamishinan Zabe na Adamawa Hudu Yunusa Ari. Wannan matakin na zuwa ne bayan sanarwar da Kwamishinan ya yi a
Hukumar zabe mai zaman kanta soke ayyanawar da aka cewa Mrs Binani ce wadda ta lashe zaben gwamnan Adamawa. A cikin wata sanarwa da Kwamishinan yada labarai da wayar da
The Adamawa Peoples Democratic Party Governorship Campaign Council passed a vote of no confidence in the state Resident Electoral Commissioner (REC), Hudu Yunusa Ari. The council on Thursday said that
The immediate past Governor of Adamawa State, Senator Jibrilla Bindow, has confirmed his resignation from the All Progressives Congress, APC. Bindow, who was Senator for Adamawa North District from 2011
The Adamawa State Police Command has arrested two people possessing two human skulls and some bones. Officials of the command also arrested a man named Dauda Yakubu, said to be
A man in Adamawa State, Benedict Haziel, has killed another man, identified simply as Lukas, over a girl named Blessing. Haziel, who is currently being held by the police, admitted
Early morning rain on Monday caused flooding which flowed over a large portion of the Yola-Mubi highway, cutting off the capital Yola from the northern part of Adamawa State. People
A man in Adamawa State, Ibrahim Muhammadu, has been arrested by the police allegedly for setting a couple ablaze. The couple, who got married only about two weeks ago, comprised
The Adamawa State Police Command has paraded 31 suspects arrested within the past week from around the state. The suspects were paraded on Monday morning at the state Police headquarters