Mutane da dama sun mutu sanadiyar kifewar kwale-kwale a Adamawa

Mutanen da suka mutu a jihar Niger a hatsarin jirgin ruwa 775

Ana fargabar mutuwar mutane da dama bayan da wani kwale-kwale ya kife a garin Gurin dake karamar hukumar Fufore ta jihar Adamawa.

Mutane da yawancinsu mata ne da kananan yara na kan hanyarsu ne ta komawa gida daga gona da kuma suna lokacin da jirgin ruwan na katako ya kife.

Sakataren hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Adamawa, Dr Muhammad Suleiman ya tabbatar da faruwar lamarin inda ya ce lamarin ya faru da tsakar rana kuma ana cigaba da aikin ceto.

Mamba dake wakiltar mazabar Fufore/Gurin a majalisar dokokin jihar ya tabbatar da faruwar lamarin.

Hakan na zuwa ne kasa sa’o’i 48 bayan da mutane 8 suka mutu a wani hatsarin jirgin ruwa a Rugage dake karamar hukumar Yola South.

More News

An samu ambaliyar ruwa a Adamawa

Anguwan Tana, al’ummar karamar hukumar Yola ta Arewa, sun shiga tasgaro a ranar Alhamis sakamakon ambaliya daga kogin Kilange da kogin Faro. Mazaunan garin...

Sojoji sun ceto mutane 6 daga cikin É—aliban jami’ar Gusau da aka sace

Sojoji sun ceto dalibai mata shida daga cikin daliban Jami'ar Gwamnatin Tarayya dake Gusau da aka bada rahoton yan bindiga sun yi garkuwa da...

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da É—aliban Jami’ar Tarayya da ke Gusau

An sace wasu daliban jami’ar tarayya ta Gusau da ba a tantance adadinsu ba da sanyin safiyar Juma’a. ‘Yan ta’addan masu yawan gaske sun...

Ƴan sanda sun kama masu safarar makamai wa ƴan bindiga

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Karasuwa a jihar Yobe sun cafke wasu mutane biyu da ake zargi da kai wa ‘yan bindiga makamai da...