Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Umar Fintiri ya fara biyan mafi ƙarancin albashi na N70,000 kamar yadda gwamnatin tarayya ta amince. Ƴan makonnin da suka gabata ne shugaban ƙasa Bola Ahmad
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Umar Fintiri ya fara biyan mafi ƙarancin albashi na N70,000 kamar yadda gwamnatin tarayya ta amince. Ƴan makonnin da suka gabata ne shugaban ƙasa Bola Ahmad
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri ya amince a fara biyan mafi ƙarancin albashi na naira N70,000 ga ma’aikatan jihar da kuma na ƙananan hukumomi. Shugaban ƙungiyar ƙwadago ta NLC reshen
Wani Sufeto Dasu Kassa ya rasu a jihar Adamawa. Rahotanni sun bayyana cewa, an tsinci Kassa a gidansa da ke Anguwan Yungur a karamar hukumar Girei da yammacin ranar Litinin.
Gwamnatin jihar Adamawa ta tsawaita lokacin komawar ɗaliban jihar makarantunsu domin fara zangon karatu na uku saboda annobar cutar ƙyanda. A wata sanarwa ranar Litinin, A’isha Umar babbar sakatariyar ma’aikatar
Ƴan sandan jihar Adamawa sun kama wani magidanci mai suna Ibrahim Abubakar dan shekara 33 da haihuwa da ke zaune a unguwar Sabon Gari-Futy a karamar hukumar Girei da laifin
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da mutuwar mutane ukua wani rikicin kabilanci a kananan hukumomin Nuuman da Demsa dake jihar. Rikici ya ɓarke ne a garuruwan Selti da
Ana ci gaba da samun karuwar sace-sacen motoci a jihar Adamawa, kamar yadda rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar. Rundunar ‘yan sandan ta bayyana haka ne a wata sanarwa a
Elisha Abo, tsohon Sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, ya zargi shugabar kotun daukaka kara, Monica Dongban-Mensen da karbar cin hanci. Ya ce kotun daukaka kara ta zama “kudi da
Kotun ƙoli ta tabbatar da Ahmadu Fintiri a matsayin halartaccen zaɓaɓɓen gwamnan jihar Adamawa. Rukunin alkalan kotun su biyar ƙarƙashin jagorancin mai shari’a John Okoro a ranar Laraba sun kori
Kotun koli tayi watsi da da ɗaukaka karar da Umar Arɗo ɗan takarar gwamnan jihar Adamawa a ƙarƙashin jam’iyar SDP ya yi inda yake kalubalantar nasarar ɗan takarar jam’iyar PDP,
Kotun koli tayi watsi da da ɗaukaka karar da Umar Arɗo ɗan takarar gwamnan jihar Adamawa a ƙarƙashin jam’iyar SDP ya yi inda yake kalubalantar nasarar ɗan takarar jam’iyar PDP,
Kotun daukaka kara da ke Abuja a ranar Litinin ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC da ‘yar takarar gwamna, Sanata Aisha Dahiru Binani, suka shigar na neman a
Mutane biyu ne suka ɓace a yayin da aka samu nasarar ceto wasu mutane uku a wani hatsarin jirgin ruwa a ƙaramar hukumar Gamadio dake jihar Adamawa. Hukumar Bada Agajin
Ƴan bindiga da ake zargin ‘yan fashi ne sun kai hari wani ofishin ‘yan sanda a jihar Adamawa. Lamarin ya faru ne a cikin sa’o’i na Laraba a ofishin ‘yan
Kotun daukaka kara dake Abuja tayi watsi da karar Umar Arɗo ɗan takarar gwamnan Adamawa a jam’iyar SDP ya shigar inda yake kalubalantar zaɓen gwamnan jihar Ahmadu Fintiri a ƙarƙashin
Hukumomi sun kama wata amarya ‘yar shekara 20 mai suna Amina Hassan daga karamar hukumar Mubi ta Arewa a jihar Adamawa bisa laifin cinna wa gidan mijinta wuta. Amina ta
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta tabbatar da zaben Umaru Fintiri a matsayin gwamnan jihar Adamawa a zaben gwamnan jihar da za a yi a watan Maris 2023.
Wani mai tabin hankali ya kai farmaki inda ya kashe mutane takwas tare da raunata wasu da dama a unguwar Kate-Gamji da ke unguwar Libbo a karamar hukumar Shelleng a
Anguwan Tana, al’ummar karamar hukumar Yola ta Arewa, sun shiga tasgaro a ranar Alhamis sakamakon ambaliya daga kogin Kilange da kogin Faro. Mazaunan garin a babban birnin jihar yana kan
Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Karasuwa a jihar Yobe sun cafke wasu mutane biyu da ake zargi da kai wa ‘yan bindiga makamai da alburusai. An kama wadanda ake zargin