Kotun daukaka kara dake Abuja tayi watsi da karar Umar ArÉ—o É—an takarar gwamnan Adamawa a jam’iyar SDP ya shigar inda yake kalubalantar zaÉ“en gwamnan jihar Ahmadu Fintiri a Æ™arÆ™ashin jam’iyar PDP.
ArÉ—o da jam’iyar sa sun shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin zaÉ“en gwamna bayan da aka ayyana Fintiri a matsayin wanda ya lashe zaÉ“en.
Mai ƙara ya nemi a soke zaben bisa dogaro da cewa an sabawa dokokin zaɓe, barazana da kuma rikici a lokacin zaɓe.
Amma kuma alkalin kotun Theodora Uloho ta kori karar saboda ba a shigar da ita bisa ka’ida ba.
ArÉ—o ya daukaka kara kan hukuncin kotun.
A hukuncinta na ranar Talata mai shari’a Ogochukwu Ogaku ya ce kotun É—aukaka karar ta amince da hukuncin kotun sauraren kararrakin zaben.