Kotu ta tabbatar da zaɓen Fintiri a matsayin gwamnan Adamawa

Kotun daukaka kara dake Abuja tayi watsi da karar Umar ArÉ—o É—an takarar gwamnan Adamawa a jam’iyar SDP ya shigar inda yake kalubalantar zaÉ“en gwamnan jihar Ahmadu Fintiri a Æ™arÆ™ashin jam’iyar PDP.

ArÉ—o da jam’iyar sa sun shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin zaÉ“en gwamna bayan da aka ayyana Fintiri a matsayin wanda ya lashe zaÉ“en.

Mai ƙara ya nemi a soke zaben bisa dogaro da cewa an sabawa dokokin zaɓe, barazana da kuma rikici a lokacin zaɓe.

Amma kuma alkalin kotun Theodora Uloho ta kori karar saboda ba a shigar da ita bisa ka’ida ba.

ArÉ—o ya daukaka kara kan hukuncin kotun.

A hukuncinta na ranar Talata mai shari’a Ogochukwu Ogaku ya ce kotun É—aukaka karar ta amince da hukuncin kotun sauraren kararrakin zaben.

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...