Kotu ta tabbatar da zaɓen Fintiri a matsayin gwamnan Adamawa

Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta tabbatar da zaben Umaru Fintiri a matsayin gwamnan jihar Adamawa a zaben gwamnan jihar da za a yi a watan Maris 2023.

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta bayyana Mista Fintiri na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben bayan ya samu kuri’u 430,861 sannan ya doke Aisha ‘Binani’ Dahiru ta jam’iyyar All Progressives Congress (APC), wadda ta samu kuri’u 398,738.

Misis Dahiru da wasu ’yan takarar sun tunkari kotun suna neman a soke nasarar Mista Fintiri.

Da take yanke hukunci a ranar Asabar, kotun ta tabbatar da nasarar da gwamna mai ci ɗin ya samu.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu ɗaliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karɓar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...