Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Ƙarar Jam’iyar SDP Akan Zaɓen Fintiri

Kotun koli tayi watsi da da ɗaukaka karar da Umar Arɗo ɗan takarar gwamnan jihar Adamawa a ƙarƙashin jam’iyar SDP ya yi inda yake kalubalantar nasarar ɗan takarar jam’iyar PDP, Ahmad Fintiri ya samu a zaɓen gwamnan jihar da aka yi.

A zaman sauraron karar Laraba rukunin alkalai biyar masu sauraron ƙarar karkashin jagorancin mai shari’a John Okoro sun shawarci waɗanda suka ɗaukaka ta hannun lauyansu, Sylvester Imanugbe da su janye ƙarar da suka ɗaukaka.

Rukunin alkalan sun lura ɗaukaka karar bashi da tushe balle makama.

Imanugbe ya janye ƙarar inda kuma kotun tayi watsi da ita.

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani ɓangare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta ɗaure mutumin sa ya yi sama-da-faɗi da kuɗin marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...