An kashe mutane uku a wani rikicin kabilanci a jihar Adamawa

Rundunar Æ´an sandan jihar Adamawa ta tabbatar da mutuwar mutane ukua wani rikicin kabilanci a kananan hukumomin Nuuman da Demsa dake jihar.

Rikici ya É“arke ne a garuruwan Selti da Kpasham har ta kai ga an rasa rayukan mutane uku.

Amma a ranar Laraba jami’an Æ´an sanda sun ce tuni al’amurra suka cigaba da gudana yadda suke a garuruwan da rikicin ya faru.

Kwamishinan Æ´an sandan jihar,Dankombo Morris shi ne ya jagoranci tawagar jami’an da suka kai ziyarar duba abun da ya faru kana suka riÆ™a gudanar da sintiri har ta kai ga an dawo da doka da oda.

Kwamishinan ya shawarci mazauna yankin da suka kaucewa tayar  da rikici kana su cigaba da gudanar da mu’amalar su ta yau da kullum cikin zaman lafiya ba tare da tsoro.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...