Shugaban Interpol Meng Hongwei Jami’an ‘yan sanda a Faransa sun fara wani bincike kan bacewar shugaban hukumar ‘yan sanda na duniya wato Interpol. Tun ranar 25 ga watan Satumba ba
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaban Interpol Meng Hongwei Jami’an ‘yan sanda a Faransa sun fara wani bincike kan bacewar shugaban hukumar ‘yan sanda na duniya wato Interpol. Tun ranar 25 ga watan Satumba ba
Kwamitin koli na jam’iyyar APC ya kuma hana gwamnan jihar Abdulaziz Yari sanya hannu a harkokin zaben Kwamitin koli na jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ya hana gwamnan jihar Abdulaziz
An samu hargitsi a wani bangare na jihar Lagos ranar Alhamis ya yin da wasu batagari da ake kyautata zaton yan bangar siyasa ne suka kai hari a a wuraren
Ganawar ta mayar da hankali ne ga matsalolin da jam’iyyar APC ke fuskanta a jihohi, ganin yadda ake ta fama da rikice-rikice sanadiyar zabukan fitar da ‘yan takara a Najeriya.
WASHINGTON D.C. — Baya ga kaddamar da gidajen 100, cikin ‘yan kwanakin nan za a fara aikin gina wasu gidajen guda 100 a garin Ngala, don tallafawa ‘yan gudun hijirar
Rundunar sojin kasar Uganda ta kaddamar da wani sabon kwaroron roba wanda aka yi wa lakabi da “kariya” a harshen Swahili don kare sojojin kasar daga kamuwa da cutar kanjamau.
Gwamnan jihar Nasarawa,Umar Tanko Al-makura ya lashe tikitin jam’iyar APC na takarar sanata a mazabar Nasarawa ta kudu. Shugaban kwamitin zaben Isamila Ahmed wanda ya samu wakilcin sakataren kwamitin, Ahmed
Wani mutum dake da matsakaitan shekaru ya shiga hannun jami’an tsaro bayan da aka zarge shi da yiwa yarsa mai shekaru 13 fyade har ta kai ta samu juna biyu.
Sanata Emmanuel Ocheja, shugaban kwamitin zaben fidda gwani na jihar Taraba ya bayyana tsohon mukaddashin gwamnan jihar Taraban, Sanata Sani Danladi, wanda bai dade da komowa jam’iyar APC ba da
Yadda mutane suka fito a zaben fid da gwanin Zamfara A Najeriya, kwamitin zaben fid da gwani na masu neman takarar gwamna a jam`iyyar APC ya soke zaben aka fara
WASHINGTON DC — Hukumar dake wanzar da zaman lafiya a jihar Filato ta bayyana takaicinta akan yawatar makamai a jihar dake hannun jama’a lamarin da ta alakanta ta ruruwa wutar
Gobarar siyasar dake ci a na Nigeria yanzu ta na kara ruruwa ganin yadda wasu jigajigan ‘yan siyasa da suka fice daga jam’iyyar PDP suke sukar jam’iyyar APC mai mulki
Gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha ya yi kira da a kama Ahmad Gulak, shugaban kwamitin gudanar da zaben fidda gwani yan takarar gwamna a jihar. Hope Uzodimma da kuma Uche
Rahotanni daga jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya na cewa an samu barkewar tarzoma a garin Bungudu sakamakon jinkirin isar malaman zabe da kayan aiki. Abokin aikinmu da ke birnin
An bayyana sanata Alh Kabiru Ibrahim Gaya a matsayin wanda ya yi nasara a zaben fitar da gwanin dan takarar sanata a Kano ta kudu a karkashin jam’iyyar APC Ga
Bayan da masu zabe suka shafe lokuta da dama suna zaben fidda gwani na gwamna a tutar APC a jihar Lagos, ‘yan kwamitin lura da zaben sunki amincewa da zaben
A daidai wannan lokaci da jam’iyun Najeriya ke fidda wadanda zasu tsaya musu takarar gwamna a jihohin kasar,yanzu haka tsohuwar ministan harkokin mata Senata Aisha Jummai Alhassan da akewa lakabi
A jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya, a yau ne ake sa ran za a yi zaben fidda-gwani na masu neman takarar gwamna a karkashin jam`iyyar APC. Sau uku ana
Idiat Adebule, mataimakiyar gwamnan jihar Lagos ta nesanta kanta daga takarar gwamnan jihar Akinwumi Ambode inda ta goyi babban abokin hamayyarsa Babajide Sanwo-Olu. Ambode da Sanwo-Olu sune suke fafutukar ganin
Mutum biyu daga cikin masu takarar gwamna a jihar Buachi da ke arewacin Najeriya karkashin jam’iyyar APC sun ce ba za su ci gaba da kasancewa a zaben fitar da