Mama Taraba Ta Zama Yar Takarar Gwamna Karkashin Jam’iyyar UDP

A daidai wannan lokaci da jam’iyun Najeriya ke fidda wadanda zasu tsaya musu takarar gwamna a jihohin kasar,yanzu haka tsohuwar ministan harkokin mata Senata Aisha Jummai Alhassan da akewa lakabi da maman Tarabata samu tsayawa a matsayin ‘yar takara a wata jam’iyya.

Tsohuwar Ministan wanda bata dade da ficewa daga jam’iyar APC ba ta lashe zaben fidda gwani da jam’iyar UDP ta gudanar,kuma tace bata shayin karo da maza,kamar yadda ta saba.

A jawabinta,Maman Taraba tace jam’iyar UDP, zata bada mamaki a babban zaben dake tafe,inda ma ko ta bayyana cewa.

Ko a zaben 2014, kotun daukaka kara ta baiwa Aisha Jummai Alhassan nasarar cewa ita ta lashe zaben jihar Taraban a inuwar jam’iyar APC,to amma kuma daga bisani kotun koli ta yi fatali da wannan hukunci tare da ayyana gwamnan jihar na jam’iyar PDP,Arc. Darius Dickson Isiyaku,DDI a matsayin gwamnan.

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...