Rundunar ƴansandan jihar Kaduna a ranar Laraba ta tabbatar da anyi garkuwa da wasu masu hakar ma’adinai a kauyen Bogoma a karamar hukumar Birnin Gwari dake jihar. Mai magana da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna a ranar Laraba ta tabbatar da anyi garkuwa da wasu masu hakar ma’adinai a kauyen Bogoma a karamar hukumar Birnin Gwari dake jihar. Mai magana da
John Bolton yana magana ne a taron Majalisar Dinkin Duniya na nuna adawa da Iran a New York Mai bai wa shugaban Amurka shawara kan harkokin John Bolton, ya gargadi
‘Yan Sanda A Jihar Kano, Sun yi Nasarar Kwatar Tabar Wiwi Wacce Kudinta Ya kai Naira Milyan Shida Da Naira Dubu Dari Shida Da Goma Sha Biyar (6,615,000). Rundunar ‘Yan
Gwamnan ya umarci dukkanin kwamishinonin jahar da su mika ragamar tafiyar da ma’aikatun da suke shuwagabanta ga manyan sakatarorin ma’aikatun kafin ranar Juma’a 28 ga watan Satumba. Haka zalika Sakataren
Ana zargin babban dogarin uwargidan shugaban Najeriya Aisha Buhari, da laifin karbar kudade daga wasu fitattun mutane a kasar da sunanta. Uwargidan Shugaban Najeriya Aishatu Buhari ta tabbatar da cewa
Hakkin mallakar hoto Getty Image Jam’iyyar ta APC ta amince da tsarin da kowa ce jiha ta gabatar mata tana son bi wajen fitar da dan takarar gwamna Kwamitin gudanarwa
Isco ya ci wa kungiyarsa da kasarsa kwallaye a wasanni uku a jere a watan Satumba Kulub din Real Madrid ya sanar da cewa likitoci sun gano cewa dan wasan
Tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwasu ya ce ya zabi tsayar da tsohon kwamishinansa na ayyuka, Abba Kabiru Yusuf domin yin takarar gwamnan jihar a karkashin jam’iyyar PDP
An saba ganin kananan yara ‘yan ‘kasa da shekaru 10 na ta gararamba kan tituna da tashoshin mota domin yin bara da kuma neman abin da zasu saka a bakinsu.
WASHINGTON DC — Da alamun dai da sauran rina a kaba game da tsarin da za’a bi wajen zaben fidda gwani na ‘yan takarar kujerar gwamna a inuwar jam’iyar APC
Shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki, ya ziyarci Iyiola Omisore dan takarar gwamnan jihar Osun karkashin jam’iyar SDP a zaɓen da aka gudanar ranar Asabar. Ganawar tasu na zuwa ne,
Jam’iyar APC ta sake dage ranar da zata gudanar da zaben fidda gwani na shugaban kasa daga ranar 25 ga watan Satumba ya zuwa ranar 27 ga Satumba. Yekini Nabena
Wasu ‘yan Somaliya sun fara tara kudi ga iyalan wani mutum da aka kona shi har lahira kan batun auren dan dan’uwansa da mata daga wata kabila daban. Ahmed Mukhtar
Jami’an hukumar hana fasa kwauri ta kasa wato Custom sun harbe wani direban mota da ake zargi da yin fasa kwaurin shinkafa a jihar Katsina. Wani sheda ya bayyana cewa
Shugaba Rouhani da Trump sun samu sabani tun bayan janyewar Amirka daga yarjejeniyar nukiliyar Iran ta 2015 Amurika ta nisanta kanta da zargin da shugaban Iran Hassan Rouhani ya yi
WASHINGTON D.C. — Wannan na faruwa ne bayan masu son takarar gwamna da ke son kalubalantar gwamnonin jihohin su, ko kuma ba sa shiri da gwamnonin da za su bar
Mutane kan shafe sa’o’i suna jiran mota musammam ma alokutan zuwa aiki da bayan an tashi daga aiki. Wasu daga cikin fasinjojin sunyi korafin yadda sai mutum yana da karfi
Sir Alex Ferguson ya ce yana fatan Manchester United za ta yi nasara idan ya je wasanta da Wolves . Manchester United za ta karrama tsohon kociyanta Sir Alex Ferguson
Majiyar jaridar DAILY NIGERIAN ta ruwaito cewa, akwai yiyuwar Kwankwaso, surikinsa Abba Kabir Yusuf, zai tsayar a matsayin dan takarar Gwamnan jihar Kano Karkashin Jam’iyyar PDP. Malam Salihu Sagir Takai
Gwamnan jihar Sokoto Aminu Tambuwal ya bayyana cewa shima ya yi na’am da ra’ayin a sake fasalin kasar nan wadda yana daga cikin abin da zai fi maida hankali a