Gwamnan Jihar Borno Ya Sallami Dukkanin Kwamishinonin Sa

Gwamnan ya umarci dukkanin kwamishinonin jahar da su mika ragamar tafiyar da ma’aikatun da suke shuwagabanta ga manyan sakatarorin ma’aikatun kafin ranar Juma’a 28 ga watan Satumba.

Haka zalika Sakataren gwamnati Alhaji Usman ya bayyana musu sakon godiya tare da jinjin daga Gwamna Kashim duba da yadda suka sadaukar da rayukansu wajen samar da cigaba a ayyukan gwamnatin jahar Borno.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]