Gwamnan Jihar Borno Ya Sallami Dukkanin Kwamishinonin Sa

Gwamnan ya umarci dukkanin kwamishinonin jahar da su mika ragamar tafiyar da ma’aikatun da suke shuwagabanta ga manyan sakatarorin ma’aikatun kafin ranar Juma’a 28 ga watan Satumba.

Haka zalika Sakataren gwamnati Alhaji Usman ya bayyana musu sakon godiya tare da jinjin daga Gwamna Kashim duba da yadda suka sadaukar da rayukansu wajen samar da cigaba a ayyukan gwamnatin jahar Borno.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]