Mambobin kungiyar yan uwa musulmi da akafi sani da yan shi’a da suka fito daga yankin kudu maso yammacin kasarnan sun yi kira ga mutanen dake yankin da kada su
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Mambobin kungiyar yan uwa musulmi da akafi sani da yan shi’a da suka fito daga yankin kudu maso yammacin kasarnan sun yi kira ga mutanen dake yankin da kada su
Wata babbar kotu dake birnin Fatakwal da mai shari’a Chiwendu Nwogu ke jagoranta a ranar Laraba ta rushe shugabancin jam’iyyar APC na jihar da Ojukaye Amachree ke jagoranta. Kotun ta
Gwamnan Zamfara ya yi ikirarin gudanar da zaben fitar da ‘yan takara Masana shari’a sun bayyana matsayin doka game da batun matsayin fitar da ‘yan takarar jam’iyyar APC a jihar
Wata babbar damuwar ita ce yadda magungunan cutar Sankara ke kara tsada a duniya Cutar sankarar mama ko Cancer a turance, ciwo ne mai raunana jiki to amma hakan ba
Mahmud Jega manazarci ne mai sharhi kan al’amuran siyasa a Najeriya, ya kuma yi wa BBC Hausa duba kan yadda zabukan fitar da gwanin jam’iyyu suka kasance a kasar. Zabukan
‘Yan jam’iyyar ta APC da dama na zargin rashin adalci Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta kafa kwamitin da zai saurari korafe-korafen ‘yan jam’iyyar kan yadda zaben fitar da gwani
Jam’iyya mai mulki a Najeriya APC ta taya tsohon mataimakin Shugaban kasar Atiku Abubakar murna bisa tsayar da shi takarar shugabancin a karkashin jam’iyyar adawa ta PDP. A wata sanarwa
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya taya tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar bisa nasarar da ya samu na zama dantakarar shugaban kasa a jam’iyar PDP. A wata sanarwa da
Uwar jam’iyar APC ta kasa ta dage kan matsayinta na cewa, Shehu Sani shine halattaccen dantakararta na kujerar sanatan Kaduna ta tsakiya. Yekini Nabena, mai rikon mukamin kakakin jam’iyar shine
Daga Ibrahim Dan-Halilu Zabukan fitar da gwanin ‘yan takarar shugaban kasa a Najeriya na nuna cewa takarar yanzu ta koma tsakanin shugaba mai ci, Muhammadu Buhari na Jam’iyyar APC da
Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta zabi tsohon mataimakin shugaban kasar Atiku Abubakar a matsayin wanda zai kalubalanci shugaban Muhammadu Buhari na jam’iyyar APC a zaben da za a
Daya daga masu neman takarar gwamna daga jihar Cross Rivers John Upan Odey, ya ce ba a bashi damar ya zabi ko da kansa ba ma, domin ko kayan zaben
An bai wa hamata iska a tsakanin masu neman tsayawa takara a inuwar jam’iyyar APC mai mulki a jihar Zamfara ta Najeriya. Rikicin ya barke ne dazu da rana bayan
Uwar gidan shugaban Najeriya, Aisha Buhari, ta soki jam’iyya mai mulki APC dangane da yadda ta gudanar da zabukan fitar da gwaninta a 2018. Aisha Buhari, wadda ta rubuta a
Sanata Suleiman Hunkuyi, dake wakiltar mazabar arewacin Kaduna a majalisar dattawa ya lashe zaben fidda gwanin tikitin takarar sanata a jam’iyar PDP da aka yi. A makon da ya gabata
Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta zabi tsohon mataimakin shugaban kasar Atiku Abubakar a matsayin wanda zai kalubalanci shugaban Muhammadu Buhari na jam’iyyar APC a zaben da za a
Wakilai 7,000 ne suka amince da takarar Buhari Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi babban taronta inda wakilai suka amince da takarar Shugaba Muhammadu Buhari a yayin zaben da
Fadar shugaban Najeriya ta ce tana jiran majalisar tarayya ta dawo da zamanta domin tura sabbin mukamai da ba a nada ba. A yayin da yake mayar da martani ga
A yanzu haka wakilai da zasu kada kuri’a, mambobi da ragowar masoya da masu goyon bayan jam’iyyar PDP na can garin Fatakwal na jihar Ribas domin zaben dan takarar
Gwamnan Jihar Zamfara Abdul’aziz Yari ya ce zaben fidda gwani ba zai yu ba a Jihar. A jihar Zamfara ta Najeriya jam’iyyar APC na fuskantar barazanar rasa dan takara a