Wani limami ya gano wani masallaci a Turkiyya wanda aka shafe sama da shekara 37 ana sallah amma kuma ba dai-dai ake kallon alkibla ba. Masu bauta a masallacin su
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wani limami ya gano wani masallaci a Turkiyya wanda aka shafe sama da shekara 37 ana sallah amma kuma ba dai-dai ake kallon alkibla ba. Masu bauta a masallacin su
Wata sanarwa da ofishin babban lauyan gwamnatin Saudi Arabia ya fitar, da telbijin kasar ta sanar da safiyar yau Asabar, sanarwar na cewa tuni an kama ‘yan kasar Saudi Arabia
Hukumar Yaki Da Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati EFFC ta wallafa wasu hotunan gidaje da take zargin tsohon gwamnan jihar Ekiti Ayodele Fayose ya saya da kudaden haram Wilson Uwujaren,
Saudiyya ta zama kasa mai muhimmanci a fannin tattalin arziki da siyasa Shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar daukar tsattauran matakin ladabtarwa a kan Saudiyya, idan har ta tabbata
Gwamnan Kano Umar Ganduje tare da dan jarida Ja’afar da ya saki hutunan bidiyo Gwamnatin Jihar Kano ta ce dole ne ta nemi hakkinta a kotu kan dan jaridar da
Miliyon mutane ne aka kiyasta cewa suna fama da talauci a duniya matsalar da ake dangantawa da rashin kudade a hannun jama’a sakamakon rashin aikin yi, ko kuma sana’oin dogaro
Wani rahoton kungiyar bincike da kididdiga akan matakin talauci a duniya, ya nuna cewa Najeriya a yanzu, ta kasance babbar cibiyar fatara da matsanancin talauci a duniya, mukamin da ta
Rashin jituwa ya bayyana tsakanin yawancin ‘yan Majalisar Dokokin jihar Bauchi da kuma bangaren gwamnatin jiha, inda ‘yan Majalisun ke zargin gwamna da mulkin kama karya biyo bayan gudanar da
Hauwa Liman ungozoma ce da ke taimaka wa mata da yara da su ka bar gidajensu kafin a yi garkuwa da ita Kungiyar boko haram ta kashe wata ma’aikaciyar
Tun bayan da wasu faya-fayen bidiyo su ka bullo masu nuna Gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, na karbar wasu kudade da aka ce cin hanci ne, jama’ar ciki da
Ministan harkokin sadarwa, Adebayo Shittu ya maka jam’iyar APC kara gaban kotu bayan da jam’iyar ta ce bai cancanci tsayawa takaraba a karkashin ta. Shittu ya nemi tsayawa takarar, gwamnan
Majalisar dokokin jihar kano ta kafa wani kwamiti mai wakilai 7 da zai bincika sahihancin fefan bidiyon dake nuna gwamna, Abdullahi Umar Ganduje yana karbar kudi. Jaridar Daily Nigerian da
A kwanakinnan jaruman fina-finan Kasar Amurka mata sun fito da wani mataki da suka wa lakabi da Metoo wanda suke fallasa masu shirya fina-finai da kuma wasu manyan jarumai maza
Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar na jam’iyyar adawa ta PDP zai ka
Gwamnatin jihar Kano ta kalubalanci mawallafin jaridar Daily Nigeria da ake buga wa a Intanet kan zargin da ya yi cewa ana yi wa rayuwarsa barazana, saboda buga labarin zargin
Mawallafin jaridar nan ta Daily Najeriya wacce ake buga wa a Internet Jaafar Jaafar, ya yi zargin cewa ya fara fuskantar barazana a rayuwarsa saboda labarin da ya buga na
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya mayar wa tsohon Shugaban kasar Olusegun Obasanjo martani game da nuna goyon bayansa ga Atiku Abubakar a zaben 2019. A ranar Alhamis ne dan
Obasanjo ya goyi bayan Buhari a zaben 2015, amma yanzu ya ce baya goyon bayan takararsa a zaben 2019 Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya mayar wa tsohon Shugaban kasar Olusegun
Tsugunne ba ta kare ba a game da wanda zai tsaya wa jam’iyyar PDP takarar gwamna a jihar Kano da ke Arewacin Najeriya. Bayan zaben fitar da gwanin da jam’iyyar
Majalisar ta kara naira biliyan 45.5 a kan naira biliyan 189 da kwamitin majalisar kan INEC ta gabatar da farko Majalisar dattawan Najeriya ta amince da kasafin kudi na naira