Rundunar Operation FANSAN YAMMA ta ce ta fara aikin haɗin gwiwa domin ceto shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu ta Jihar Zamfara, Nura Umar Abdullahi, bayan ƴan bindiga sun sace shi daga
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rundunar Operation FANSAN YAMMA ta ce ta fara aikin haɗin gwiwa domin ceto shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu ta Jihar Zamfara, Nura Umar Abdullahi, bayan ƴan bindiga sun sace shi daga
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Confluence (CUSTECH) da ke Jihar Kogi ta kori ɗalibai 2 bisa zargin aikata luwadi. A wata sanarwa da jami’ar ta fitar, ta ce an amince
Sufeto Janar na ƴan sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya umarci jami’an ƴan sanda a faɗin ƙasar nan su ɗauki mataki mai tsauri kan duk wanda aka samu da makamai ba
Aƙalla mutane 15 ne da ake zarginsu da kasancewa mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne aka kashe a wani harin jirgin sama marar matuki a karamar hukumar Marte ta jihar Borno. A
Aƙalla mutane 15 ne da ake zarginsu da kasancewa mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne aka kashe a wani harin jirgin sama marar matuki a karamar hukumar Marte ta jihar Borno. A
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da ƙaƙaba sabbin harajin shigar da kayayyaki daga ƙasashe da dama, ciki har da Najeriya. Sabbin harajin sun kai tsakanin kashi 10 zuwa 12.5
Rahotanni daga Iran sun ce Amurka ta kai hare-haren makamai masu linzami a wasu wurare da ke ƙasar, ciki har da tashar jiragen ruwa ta Bandar Abbas da tsibirin Qeshm
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta ayyana neman wani jami’inta mai suna Mohammed Yusuf Amutu ruwa a jallo bisa zargin sayar da kakin soji ga ƴan ta’adda da masu aikata
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]
Sakataren tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya bayyana cewa yaƙin da ƙasar ke yi da Iran ya laƙume dala biliyan 37.5 zuwa yanzu. Ya ce wannan ya nuna ƙarin kusan dala
Wata kotu a Ghana ta yanke wa Ebenezer Frimpong, mai shekara 26, hukuncin ɗaurin wata 1 a gidan yari bayan ya amsa laifin yunƙurin satar motar sulke ta ‘yan sanda.
Wani uba da kuma matashiyar yarsa sun rasa rayukansu bayan da suka fada wata tsohuwar rijiya a kauyen Yancibi dake karamar hukumar Tsanyawa ta jihar Kano. Lamarin da ya faru
Akalla yara 6 sun mutu, yayin da wasu 2 suka jikkata bayan tsawa ta same su a lokacin da suke aikin roron gyada a wata gona da ke jihar Adamawa.
Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 10 da aka yi garkuwa da su bayan sun yi artabu da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne a ƙauyen Badanma da
Ministan tsaron Najeriya, Christopher Musa ya yi watsi da rahoton dake ikirarin cewa ya yi niyar yin murabus daga kan kujerarsa. Da yake magana da yan jaridar dake fadar shugaban
Babbar kotun tarayya dake Abuja a ranar Litinin ta bayar da belin Bello Badejo shugaban ƙungiyar fulani makiyaya ta Miyatti Allah Kauta Gore ta kan kuɗi naira biliyan 2 da
Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya bayan ganawarsa da Sarki Charles na Uku a Fadar Buckingham, inda sarkin ya ba shi umarnin kafa sabuwar gwamnati. Nadin Burnham ya zo
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarun Operation HADIN KAI sun kama wani ɗan ƙasar Sudan, Musa Fashir mai shekaru 32, da ake zargi da kasancewa mayaƙin ta’addanci na ƙasashen
Ƙungiyar Hamas ta sanar da naɗin Khalil al-Hayyah a matsayin sabon shugaban ofishinta na siyasa, inda ya maye gurbin Yahya Sinwar, wanda aka kashe a wani hari da sojojin Isra’ila
Ɗan takarar gwamnan jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kebbi, Abubakar Malami, ya zaɓi Musa Zagi a matsayin mataimakin ɗan takararsa a zaɓen gwamna na 2027. Jam’iyyar ta sanar