Kwamitin riko dake jagorancin Jam’iyar APC na kasa ya kaddamar da shugabbin jam’iyar daga jihohi 34 da kuma birnin tarayya Abuja gabanin babban taron jam’iyar na ranar 26 ga watan
Kwamitin riko dake jagorancin Jam’iyar APC na kasa ya kaddamar da shugabbin jam’iyar daga jihohi 34 da kuma birnin tarayya Abuja gabanin babban taron jam’iyar na ranar 26 ga watan
Hukumar NCDC dake yaki da cututtuka masu yaɗuwa ta tabbatar da cewa mutane 74 ne suka kamu da cutar zazzaɓin Lassa a makon da ya wuce. A jihohi 9 ne
Hukumar NCDC dake yaki da cututtuka masu yaɗuwa ta tabbatar da cewa mutane 74 ne suka kamu da cutar zazzaɓin Lassa a makon da ya wuce. A jihohi 9 ne
Aliko Dangote, shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan,Kashim Shettima,Babagana Zulum,Badaru Abubakar dama wasu fitattun mutane da dama na daga cikin mutanen da suka halarci daurin auren, Maina Alkali ɗan gidan Babban
Win-Win Kano Sabuwa tafiyar ta matasa ce” wadannan sune kalaman, Engr Muazu Magaji Dansarauniya jagoran tafiyar gidan siyasar da ake wa lakabi da Win-Win Kano Sabuwa a duk lokacin da
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya hadu da wasu jiga-jigan jam’iyar APC. Haduwar ta su ta faru ne a lokacin da tsohon mataimakin shugaban kasar ya kai wa, Alhaji
Jam’iyar PDP dake zama babbar jam’iyar adawa a Najeria ta gudanar da wani taron gangami a jihar Lagos dake yankin arewa maso yamma. An gudanar da taron ne domin motsa
Dakarun sojan Najeriya da hadin gwiwar sauran jami’an tsaro sun samu nasarar fatattakar mayakan kungiyar IPOB daga wani daji dake kan iyakokin jihohin Imo da Anambra. Jami’an tsaron sun samu
Jagoran darikar Tijjaniya a Nahiyar Afrika, Sheikh Muhammad Lamin Ibrahim Nyass sun sanyawa gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello albarka
Aminu Baba wani fitaccen mai sayar da motoci a Aminchi Motors dake Gusau ya fada hannun jami’an yan sanda inda ya bayyana musu irin munanan ayyukan da ya ke yi.
Wasan da aka buga tsakanin kasar Mali da Tunisia a gasar cin Kofin Kasashen Nahiyar Afrika ya bar baya da kura bayan da alkalin wasa Janny Sikazwe ya tashi wasan
Tun bayan da aka shiga sabuwar shekarar 2022 wacce daga ita sai kakar babban zaben shekarar 2023 al’amura suka fara kankama kan shirye-shiryen zaben. Lamarin dai yafi kamari a jam’iyar
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kashe DPO na caji ofis din yan sanda dake kauyen Gidan Madi a karamar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto. Har ila yau
Wasu yan bindiga a ranar Litinin sun kai farmaki kauyen Kikuba dake Gundumar Chawai a karamar hukumar Kauru ta jihar Kaduna inda suka cinnawa gidaje 21 wuta dake yankin. Yan
Mai rikon mukamin Babban sifetan ƴansandan Najeriya, Muhammad Adamu ya bayar da umarnin dakatar da zirga-zirgar ababen hawa daga karfe 6:00 na safiyar ranar Asabar ya zuwa karfe 06 na
Yakin neman zaben shugaban kasa Muhammad Buhari ya samu gudunmawa bayan samun kyautar motoci 100 da kuma ginin ofishin kamfen da wani jigo a jam’iyar APC ta jihar Niger ya
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kasa INEC ta ce jam’iyun siyasa 56 cikin 91 da aka yiwa rijista a kasarnan sun shirya shiga zaben shekarar 2019. Obo Effanga, kwamishinan
Harawa is a popular livestock feed usually from leaves and stems of cowpea and groundnut plants. In Sokoto, livestock tend to prefer cowpea Harawa. Most farmers in the state, therefore,
Ruwan sama ba kakkautawa ya raba daruruwan mutane da gidajensu a wasu unguwanni dake wajen birnin Kaduna. Gidaje da dama ne
Yemi Kale, the statistician-general of the federation, says Nigeria’s economy has not recovered from the 2016 recession. Speaking on a programme on Arise TV on Saturday, the director-general of the