Kason farko na yan Najeriya da yaki ya raba da kasar Ukraine sun sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja.
Biyo bayan ware zunzurutun kudi har dalar Amurika miliyan 8.5 da gwamnatin tarayya ta yi domin kwaso yan Najeriya da yakin kasar Ukraine ya shafa yanzu haka kamfanin jirgin Max
A cigaban zaman da take na kada kuri’a kan rahoton kwamitin majalisar dattawa na gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999 an gabatar da kudurin sauyawa wasu kananan hukumomi sunana.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da ranakun da za a gudanar zabukan 2023. Tun da farko dai hukumar ta sanar da cewa za a gudanar
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ziyarci tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a gidansa dake Abeokuta a jihar Ogun. Atiku ya isa gidan Obasanjo da misali karfe 10 na
Wani harin sojan sama da dakarun Najeriya suka kai kan yan bindiga yayi sanadiyar mutuwar yara 7 tare da jikkata wasu biyar bisa kuskure a jamhuriyar Nijar. Gwamnan yankin da
Tsohon babban hafsan sojan kasa na Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya nesanta kansa daga wasu fastocin takarar shugaban kasa dake yawo a gari. Buratai wanda yanzu haka shi ne jakadan
Hukumar dake kula da birnin tarayya Abuja ta wanke almajirar nan mai suna Hadiza Ibrahim daga zargin aikata laifi. Jamian hukumar ne dai suka damke almajirar inda suka same ta
Biyo bayan hukuncin da kotun daukaka kara ta tarayya dake Abuja ta yanke da ya tabbatar da halarcin shugabancin jam’iyar APC a Kano karkashin jagorancin, Abdullahi Abbas uwar jam’iyar ta
Kungiyar MOPPAN ta masu shirya fina-finai karkashin jagorancin,Dr. Ahmad Sarari ta sasanta rikicin da ya barke tsakanin Naziru Sarkin Waka da kuma matan Kannywood. A wasu kalamai da yayi a
Hausawa na cewa hanya mai hadin zumuntar dole hakan ce ta faru domin kuwa tsohon gwamnan Kano ne Rabiu Musa Kwankwaso ya yi kacibus da gwamna mai ci, Abdullahi Umar
Biyo bayan musayar yawu da yaki ci yaƙi cinyewa tsakanin yan Kannywood sakamakon hirar da aka yi da Tambaya a gidan rediyon BBC, Nazir Sarkin Waka ya yi alkawarin bata
Gwamnonin Sokoto, Kaduna, Kebbi da kuma mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Saad Abubakar na da daga cikin dubban mutanen da suka halarci jana’izar,Hassan Danbaba. An gabatar da sallar jana’izar a
Wata babbar kotun tarayya dake Gusau to kori karar da aka shigar gabanta dake neman a cire gwamnan jihar, Bello Matawalle daga kan kujerarsa. Wasu mambobin jam’iyar PDP ne suka
Mutanen da basu gaza 19 ne ba suka mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan titin Damaturu zuwa Potiskum a ranar Alhamis. A cewar sakataren asibitin Damagum,