Kotu ta kori karar dake neman a cire Matawalle daga gwamnan Zamfara

Wata babbar kotun tarayya dake Gusau to kori karar da aka shigar gabanta dake neman a cire gwamnan jihar, Bello Matawalle daga kan kujerarsa.

Wasu mambobin jam’iyar PDP ne suka shigar da karar gwamnan kan sauya shekar da yayi ya zuwa jam’iyar APC.

Da yake jagorantar zaman karar mai shari’a Bappa Aliyu ya ce kotun bata da hurumin sauraren karar.

Ya kara da cewa tunda shari’ar bata kafin zabe bace ko kuma ta bayan zabe kundin tsarin mulkin Najeriya bai hana gwamna sauya sheka ba ya zuwa wata jam’iyar.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]