Kotu ta kori karar dake neman a cire Matawalle daga gwamnan Zamfara

Wata babbar kotun tarayya dake Gusau to kori karar da aka shigar gabanta dake neman a cire gwamnan jihar, Bello Matawalle daga kan kujerarsa.

Wasu mambobin jam’iyar PDP ne suka shigar da karar gwamnan kan sauya shekar da yayi ya zuwa jam’iyar APC.

Da yake jagorantar zaman karar mai shari’a Bappa Aliyu ya ce kotun bata da hurumin sauraren karar.

Ya kara da cewa tunda shari’ar bata kafin zabe bace ko kuma ta bayan zabe kundin tsarin mulkin Najeriya bai hana gwamna sauya sheka ba ya zuwa wata jam’iyar.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]