Ana zargin jami’an Civil Defence da kashe wata mata a filin sallar Idi a  jihar Zamfara

An shiga  zaman zullumi bayan da aka zargi jami’an hukumar tsaro NSCDC wato Civil Defence da harbe wata mata a filin sallar Idi dake Gusau a jihar Zamfara.

Jami’an na Civil Defence sun buÉ—e wuta ne lokacin da suka biyo wasu É“ata gari a wajen sallar Idin inda harsashi ya yi kuskuren samun matar.

Daga bisani wasu matasa da suka fusata sun Æ™ona wata mota Æ™irar Hilux ta da jami’an tsaron suka zo da ita tare da jikkata wasu daga ciki.

Mai magana da yawun rundunar Æ´an sandan jihar Zamfara, Yazid Abubakar ya ce jami’an suna tsare da jami’an NSCDC guda biyu a hannunsu inda ya Æ™ara da cewa ana cigaba da bincike kan lamarin.

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...