An kama mai cin sassan jikin mutum a Gusau

Aminu Baba wani fitaccen mai sayar da motoci a Aminchi Motors dake Gusau ya fada hannun jami’an yan sanda inda ya bayyana musu irin munanan ayyukan da ya ke yi.


Baba ya fadawa yan sanda cewa yana ci tare da sayar da sassan jikin bil-adama ga wasu mutane da yaki fadin sunansu.
A makon da ya wuce ne ya fada hannun jami’an yan sanda kan laifin kisa da kuma gididdiba wani karamin yaro.


Ya bayyana cewa ya dauki wasu matasa biyu aiki domin nemowa tare da kashe masa kananan yara kuma sun yi masa haka har sau biyu inda ya basu kudi Naira miliyan daya.


“Na biya su 500,000 kan kisan kowane mutum daya cikin kananan yaran biyu. Muna cire azzakari,ido,hanji da makogwaro ina cin wadanannan sassan kana na sayar da ragowar ga masu bukatarsu.”


Abdulshakur Muhammad shi ne daya mutumin da ake zargi ya bayyana cewa wannan ne Karo na uku da Baba yake bashi kwangilar samo masa sassan jikin bil’adama.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...