Alkalin wasa ya busa tashi a minti na 89

Wasan da aka buga tsakanin kasar Mali da Tunisia a gasar cin Kofin Kasashen Nahiyar Afrika ya bar baya da kura bayan da alkalin wasa Janny Sikazwe ya tashi wasan a minti na 89.


Kasar Mali ce ta doke Tunisia da ci 1 da nema ta hanyar bugun saga kai sai mai tsaron gida.
Tun da farko alkalin wasan ya busa tashi a minti na 85 inda aka ankarar da shi cewa lokaci bai cikaba daganan aka cigaba da wasan amma kuma ya sake busa tashi a minti na 89.


Bayan shafe minti 40 ana tataburza wakilan hukumar Kwalllon Kafa ta Nahiyar Africa CAF sun bukaci a kara mintuna 4 amma tawagar yan wasan kasar Tunisia suka ki yarda su dawo a cigaba.

More News

Gwamnatin jihar Kaduna ta kafa kwamitin biyan diyya ga mutanen da harin jirgin sama ya shafa

Gwamnatin jihar Kaduna, ta kafa wani kwamiti da zai biya diyya tare da tallafi ga mutanen da harin jirgin sama marar matuki na rundunar...

Uba Sani ya bayar da umarnin yin bincike kan harin soja da ya kashe mutane 30

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba sani ya bayar da umarnin bincike kan harin jirgin sama da ya kashe mutane da dama a ƙauyen...

APC ta lashe zaɓen dukkanin shugabannin ƙananan hukumomin jihar Ekiti

Jam'iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne...

APC ta lashe zaɓen dukkanin shugabannin ƙananan hukumomin jihar Ekiti

Jam'iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne...