Shugaban majalisar dokokin jihar Adamawa, Bathiya Wesley ya fice daga jam’iyar PDP tare da wasu mambobin majalisar su 13. A yayin zaman majalisar na ranar Laraba akawun majalisar Umar Usman
Shugaban majalisar dokokin jihar Adamawa, Bathiya Wesley ya fice daga jam’iyar PDP tare da wasu mambobin majalisar su 13. A yayin zaman majalisar na ranar Laraba akawun majalisar Umar Usman
An rantsar da Dr Peter Akpe a matsayin mataimakin gwamnan jihar Bayelsa inda zai karasa shekaru biyu da su ka rage na wa’adin gwamnatin jihar. Majalisar dokokin jihar ce ta
An binne gawarwakin mutane 10 mazauna ƙauyen Babuje dake karamar hukumar Barikin Ladi ta jihar Filato waɗanda aka kashe a wata mashaya a ranar Lahadi. Wasu yan bindiga ne suka
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododoh ya jagoranci wasu matasa daga jiharsa inda su ka mikawa jam’iyar APC naira miliyan 100 kuɗin fom ɗin takarar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a
John Tsoho, babban alkalin kotun tarayya ya naɗa sabon alkali da zai saurari kararraki biyu da hukumar EFCC ta gurfanar da tsohon babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami. Yanzu dai
Wata gobara da ta kama ta cinye wani sashe na babbar kasuwar Fika dake karamar hukumar Fika ta jihar Yobe inda ta kone kayayyaki da kuma kassara hada-hadar kasuwanci. Gobarar
Wakilan jam’iyyu da basu gaza 20 ba ne aka kama da aikata laifin sayen kuri’a ranar Asabar a wurin zaɓen ƙananan hukumomi 6 dake faɗin birnin tarayya. Jami’an hukumar EFCC
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta sanar da mutuwar , Abubakar A. Balteh mataimakin kwamishinan yan sanda na jihar wanda ya mutu a ranar Asabar sakamakon wani mummunan hatsarin mota.
Mayakan kungiyar yan ta’adda ta Boko Haram sun tsare tare da kone wasu motoci uku dake ɗauke da kifi a yankin mil 40 dake karamar hukumar Magumeri ta jihar Borno.
Yan ta’addan Lakurawa sun kashe akalla mutane 33 a yayin da su ka kai wasu jerin hare-hare kan al’ummomi da dama dake ƙaramar hukumar Arewa ta jihar Kebbi. Ƴan ta’addar
Inuwa Garba mamba dake wakiltar mazabar Yamaltu Deba a majalisar wakilai ta tarayya ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP ya zuwa APC abun da ake ganin zai karawa APC ƙarfi
Jami’an hukumar ICPC dake hana ci da karɓar rashawa sun gudanar da bincike a gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai dake Abuja. Muyiwa Adekeye mai taimakawa El-Rufai kan
Mutane biyu aka kashe tare da jikkata wasu biyar biyo bayan wani sabon rikici da ya barke a wurin zaben shugabannin mazabu na jam’iyar APC a Idanre dake jihar Ondo.
Aƙalla masu hakar ma’adanai 37 ne aka ruwaito sun mutu bayan da suka shaki gurɓatacciyar iskar Carbon Monoxide a cikin ramin da suke aiki a wurin hakar ma’adanai dake Zurak
Da asubahin ranar Talata ne wasu yan bindiga suka yi garkuwa da wasu matafiya shida a kusa da kauyen Kula dake kan lalatacciyar hanyar Naka zuwa Makurdi a karamar hukumar
Dakarun rundunar Operation Haɗin Kai sun kama kuɗaɗen da yawansu kai miliyan 37 da kuma wayoyin hannu da dama wanda ake zargin ana amfani da su wajen daukar nauyin ayyukan
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna Mallam Nasir El-Rufai kamar yadda wasu majiyoyi dake hukumar su ka tabbatar. El-Rufai
Hukumar Dakile Yaduwar Cututtuka ta Kasa NCDC ta ce mutane 31 ne suka mutu a cikin makonni biyar sanadiyar kamuwa da cutar zazzabin Lassa. Hukumar ta bayyana haka a cikin
Gwamnatin tarayya ta sanar da bayar da tallafin naira biliyan 5 ga mutanen da bala’in gobarar kasuwar Singa ya shafa. Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne ya sanar da haka
Rundunar ƴan sandan jihar Niger ta ce mutane shida aka kashe aka kuma yi garkuwa da wasu da dama biyo bayan harin da wasu yan bindiga su ka kai kauyen