Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi zargin cewa jam’iyar APC mai mulki na shirin yin amfani da ɓangaren shari’a wajen yiwa jam’iyyar ADC zagon ƙasa. Ya kuma shawarci
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi zargin cewa jam’iyar APC mai mulki na shirin yin amfani da ɓangaren shari’a wajen yiwa jam’iyyar ADC zagon ƙasa. Ya kuma shawarci
Shugaban kasa Bola Ahmad zai kai ziyarar aiki ta kwana guda jihar Kebbi a ranar Asabar. A wata sanarwa ranar Juma’a mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ya
Hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta kama wasu matasa uku da aka zargi da cin zarafin takardar kuɗin naira. Jami’an hukumar da suka fito
Ministan kuɗi da tsare-tsaren tattalin arziki, Wale Edun ya ce gwamnatin tarayya ta shirya fara sayar da kadarorin gwamnati ga ƴan kasuwa masu zuba jari a a shekarar 2026. A
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa, Ismail Abba Yusuf a matsayin shugaban Hukumar Aikin Hajji ta Kasa NAHCON. An sanar da naɗin nasa ne a wata sanarwa da aka
Kasar Amurka na shirin girke sojoji 200 a Najeriya nan da yan makonni masu zuwa kamar yadda jaridar Wall Street Journal ta rawaito. Wata majiya dake gwamnatin Amurka ta fadawa
Yan bindiga sun kashe, Mallam Lawali Musa wani ma’aikacin lafiya a wani hari da suka kai da daddare a garin Moriki dake karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara ranar Talata.
Peter ObiTsohon gwamnan jihar Anambra kuma mutumin da ya yiwa jam’iyyar LP takarar shugaban kasa a zaɓen 2023 ya kai ziyarar jaje Kasuwar Dinga dake Kano biyo bayan gobarar da
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya isa gidan tsohon shugaban kasa ,Janar Ibrahim Badamasi Babangida dake Minna a ranar Talata. Atiku ya isa gidan Babangida mintoci kaɗan bayan
Hukumar samar da wutar lantarki a karkara REA ta raba injinan ban ruwan rani dake aiki da hasken rana ga manoma a jihar Kano. Umar Abdullahi Ganduje daraktan fasaha a
Ƙungiyar JOHESU gamayyar ma’aikatan kiwon lafiya ta dakatar da yajin aikin da suka shafe kwanaki 84 suna yi a faɗin biyo bayan wata yarjejeniya da su ka cimma da gwamnatin
Samuel Anyanwu sakataren tsagin jam’iyar PDP dake biyayya ga ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce za a sake buɗe ginin sakatariyar jam’iyar a ranar Litinin. Anyanwu ya bayyana
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ya yankewa Robert Orya tsohon manajan daraktan Bankin NEXIM na Shiga da kuma Fitar da Kayayyaki na Najeriya daurin shekaru 490 a gidan yari. Kotun
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta yi rijistar sababbin jam’iyyun siyasa guda biyu. Joash Amupitan shugaban hukumar shi ne ya sanar da haka a ranar Alhamis a
Wata babbar kotun jihar Kano ta dage shari’ar da akewa tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje tare da wasu mutane bakwai kan zargin da ake musu na almundahanar kudaden
Emmanuel Nweke mai taimakawa Abdulrashid Maina kan harkokin yada labarai ya ce maigidansa ya zame ya fadi a bakin ofishinsa dake Abuja a ranar Talata. A wata sanarwa da ya
Hukumar EFCC da ke yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati a Najeriya ta kama fitacciyar jarumar Kannywood, Samha M inuwa. Jami’an hukumar da suka fito daga ofishinta na
Rundunar ƴan sandan jihar Ebonyi ta ce jami’anta sun kama Anya Baron-Ogbonnia jami’in gudanarwar cibiyar Amasiri Development Center dake Afikpo da kuma wasu sarakunan gargajiya biyu kan kisan mutane huɗu
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi wata ganawar sirri da tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari a birnin tarayya Abuja. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa ganawar
Rundunar yan sandan jihar Kogi ta ce jami’an ta sun samu nasarar kuɓutar da wasu fasinjoji huɗu daga hannun masu garkuwar da mutane bayan da aka yi awon gaba da