Wasu ‘yan bindiga a wannan makon sun sace zawarawa da ‘yan mata da ƙananan yara, wadanda yawansu ya kai 23. An sace su ne a yankin Ƙaramar Hukumar Maradun ta
Wasu ‘yan bindiga a wannan makon sun sace zawarawa da ‘yan mata da ƙananan yara, wadanda yawansu ya kai 23. An sace su ne a yankin Ƙaramar Hukumar Maradun ta
Sojoji sun yi ikirarin hambarar da gwamnatin Nijar bayan wani juyin mulkin da aka yi a yammacin Afirka ranar Laraba lokacin da jami’an tsaron fadar shugaban kasar suka tsare shugaba
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar kwadago ta Najeriya NLC ta yi barazanar shiga yajin aikin gama gari a wata mai zuwa saboda tabarbarewar tattalin arziki da ake fama da shi
A ranar Laraba ne gwamnatin jihar Bauchi ta tabbatar da bullar cutar maƙogoro da yellow fever a jihar. Da yake tabbatar da bullar cutar, Babban Sakataren Hukumar Kula da Lafiya
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kama wasu mutane uku da ake zargi da aikata laifin fyade ga karamar yarinya. Kakakin rundunar SP Suleiman Nguroje ne ya bayyana hakan a
Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN) da aka dakatar, Godwin Emefiele, ya isa babbar kotun tarayya da ke zamanta a Ikoyi, Legas, bisa tuhumarsa da laifuka biyu da suka hada da
Mataimakin sakataren kungiyar ƙwadago ga NLC na kasa, Chris Onyeka, ya ce kwamitin gudanarwa na kungiyar zai yi wani muhimmin taro a yau tare da daukar matsaya kan tsadar man
Ɗan wasan Super Eagles, Ahmed Musa, ya sanar da rage farashin man fetur a gidan mansa, MYCA7 a Kano daga N620 zuwa N580 kowace lita. Kwararren dan kwallon ya bayyana
A karshen makon da ya kai ziyarar jin kai da ci gaba a garin Gwoza na jihar Borno, Gwamna Babagana Umara Zulum a ranar Lahadin da ta gabata ya sa
An kama wasu mutane biyu da ake zargi da neman yin auren jinsi a Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya. Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, kwamandan Hisba ne ya bayyana
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, zai bayyana sunayen wadanda aka nada a matsayin ministoci a zauren majalisar na wannan mako. A ranakun Talata da Laraba da Alhamis ne ake gudanar
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Taraba, NPF, ta tabbatar da kashe wasu ‘yan bindiga biyu a Jalingo, babban birnin jihar. ‘Yan ta’addar, wadanda rundunar ta ce adadinsu ya kai
Gwamnatin jihar Borno ta ce an kammala shirye-shiryen bayar da tallafin karatu na musamman ga dalibai marasa galihu da ke karatun aikin jinya da ungozoma. Babban sakataren hukumar bayar da
Kwalejojin Gwamnatin Tarayya (FGCs), wanda aka fi sani da Federal Unity Colleges, yanzu suna karbar kudin karatu fiye da da, wanda daga 45,000 ya tashi zuwa 100,000. An bayyana hakan
Shehun Borno, Alhaji (Dr) Abubakar Ibn Umar Garbai El-Kanemi, ya yi kira da a dage da addu’a domin Allah ya kawo dauki kan karancin ruwan sama a wasu sassan jihar
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, a ranar Alhamis, ta gurfanar da wasu dalibai uku na wata jami’a mai zaman kanta a jihar Nasarawa bisa laifin kashe wani direban Bolt.
Akalla yara 10 ne ‘yan tsakanin shekaru uku zuwa 13 aka ce an kwantar da su a asibiti sakamakon bullar wasu cututtuka masu ban mamaki a garin Kafanchan da ke
‘Yan bindiga a maboyarsu da ke kewayen Kagarko, Iche, Taka-Lafiya Gidan Makeri da Jangala a Jihar Kaduna an ce sun tsere bayan da sojoji sama da 100 suka mamaye dajin
A ranar Larabar ne jam’iyyar adawa ta PDP ta caccaki gwamnatin tarayya a karkashin jam’iyyar APC kan karin farashin man fetur da aka fi sani da man fetur daga N534
Mai martaba Sarkin Bauchi Alhaji Rilwani Sulaiman Adamu ya jagoranci dubban al’ummar Musulmi wajen yin addu’a ta musamman, inda ya nemi Allah ya kawo mana daukin ruwan sama a masarautu